Saturday, 28 October 2017
https://shaykhulislaam.files.wordpress.com/2010/12/criterion.pdf
https://shaykhulislaam.files.wordpress.com/2010/12/criterion.pdf
Thursday, 12 October 2017
MATSAYIN UWAR MIJINKI. 09073717289
MATSAYIN UWAR MIJINKI.
Tabbas uwar mijinki na da matsayi babba a gareki matuqar soyayyar dakikewa danta wato mijinki soyayyace ta gaskiya kuma dan Allah baa dan wata manufa ba.
Kituna uwar miji itace WACCE TAFI SON MIJINKI A DUK DUNIYA HATTA KEKANKI TAFIKI SON SA A DOMIN DUK SON DAKIKE MASA BAZAKI IYA BADA RANKI FANSA GARESHI BA AMMA UWA KUWA ZATA IYABAYAR WA GA DANTA.
kituna itace silar data kawo mijinnaki duniya tunkafin yazama cikakken mutum abun moro take dawainiya dashi komai irin halinsa haka take sonsa.
ASHE KENAN INDAI KINAI MASA SOYAYYAR GASKIYA TO DUKKAN ABUN DA MIJINKI YAFISO A DUNIYA SHINE YAKAMATA KEMA KISO SHI KIKUMA GIRMAMA TABBAS BA KUWA ABUN DA DAN SUNNAH YAFISO A RAYUWAR SA IRIN MAHAIFIYAR SA.
MACE KOMAI MATSAYINTA DANA IYAYEN TA KO KYAN TA BATA DA WANI TINKAHO DAYAFI MIJINTA NA AURE SANNAN KUMA BATA DA WANI SITTIRA WACCE TAFI G DAKIN MIJINTA DOMIN ANANNE ALJANNARTA TAKE ASHEKENAN WACCE TAKE SILAR MIJINKI ABUN TUNKAHONKI KUMA ALJANNAR KI LALLAI YAKAMATA ACE TANA DA MATSAYI DA MUTUNCI AGUNKI.
AGURIN MACE TAGARI ITA UWAR MIJINTA TA DAUKETA A MATSAYIN UWA DAN HAKA KOME ZATAIMATA BATA FUSHI DA ITA KUMA
TANAI MATA BIYAYYA, LADABI DA KUMA KARA.
tabbas zaki samila lada babba agun Allah swt idan kikayi biyayya ga uwar mijinki kika hadiye fushin ki TO A SANNANNE KUMA ZA AGANE IDAN KINA SOYAYYA TA GASKIYA GA MIJINKI.
AWASU LOKUTAN UWAR MIJI ITACE DA LAIFI DOMIN WASU SUNA DA SA IDO, ZARGI KYASHI ,SHIGE GONA DA IRI.
YAR UWA KISANI DUKDAHAKA BAI DACEBA KUMA LAIFINE KI YIMATA RASHIN KUNYA KO BAQAR MAGANA KO KALLON BANZA TABBAS HAKAN YANUNA RASHIN TARBIYYARKI DA RASHIN DA'A DAKUMA RAINA MIJIN DOMIN DA MAHAIFIYAR KICE KOME ZATAIMIKI BAZAKIYI MATA HAKABA.
DAN HAKA YAR UWA KOME ZATAYI MIKI KIYI HAQURI KARKI
TANKAMATA BALLE KALLON BANZA
saidai ma kibata hakuri ki kyautatamata kamar yadda mijinki yake mata HAKAN ZAISA KISAMI RIBA MEYAWA
MIJINKI ZAI KARA KAUNARKI,ZAKI SAMI LADA AGUN ALLAH KUMA KOMAI DADEWA SAI GASKIYA TA BAIYANA ITA DAKANTA SAI TABAKI HAQURI TAYI NADAMA.
kisani yar uwa shi aure ibadane itakuwa ibadar aure takanzowa kowa da tasa kalar qaddarar duk dan jarrabawa daga Allah s.w.t wata kila tagamu da azababbiyar kishiya ,wata qannun miji ,wata danginsa wata ita da mijin ,wata zaman su lafiya ita dakowa amma ga azababban talauci ,wata ga wadatar amma ba haihuwaa wata ga komai amma ba lafiya .
WATAKILA KEKUMA TAKI JARRAABAWA KENAN MATSALAR UWAR MIJI.
HAKANAN ZAKI DAURE KI RUNGUMI QADDARA DAN KICI JARRABAWAR KI.
kada kiyi amfani da matsayinki ko son da miji ke miki kisahi wulaqanta mahaifiyarsa hakan kuwa na janyo miki la anar Allah s.w.t kuma hakan yanuna ba soyayyar gaaskiya kike masaba DOMIN BA YADDA ZA AI YASHIGA ALJANNAH IYAYENSA NAFUSHI DASHI WATO YANA KUNTATA MUSU DAN KE .
** TSABAGEN SON DA SUKEWA DAN SUNE YAKE SAWA A WASU LOKUTAN SUKE MUSGUNA MIKI ba yadda za ayi uwa tana ganin yadda danta yake kokari dare darana agun neman halak yasama yakawo taga kina rainawa ko kina wulaqantawa ko kina batawa ko kina kallafa masa wahal halun da banasaba ko wadan da bazai iyaba ,ko wulaqanta danginsa koyayan sa.
MAGANAR GASKIYA KOWAYE ZAI TSANEKi.
IDAN MATSALA TAKI QAREWA TSAKANINKI DA UWAR MIJI HAR MIJI YAKASA SHAWO KAN MATSALAR KUMA KUNHADA DA ADDU'OI MUSAMMAN MA KE, SANNAN DUKKIN BI SHAURAN DABARUN MALLAAKE UWAR MIJI KAMAR YIMATA KYAUTA ,YAN AYYUKA KULA DA JIKOKINTA ZUBAMATA ABUNCINTA ME YAWA,KULA DA YAN UWANTA DANA MIJI YIMUSU KYAUTA KAIMATA ZIYARA INBAKWA TARE ,TOSHE DUKWATA QOFAR ZARGI AMMA DUK BAKUYI NASARABA TO ANAN YANA DA KYAU KUJE KE DA MIJIN KUSAMI WANI BABBA NA MAHAIFIYAR MIJIN KAMAR WANTA KO YARTA KO BABBAR KAWA KU FADA MUSU MATSALAR KU KUREQE SU SU SAME TA SUYIMATA NASIHA DA DABARA.
IDAN BATA DENABA YAR UWAA DOLE HAKA ZAKI HAQURA KI RUNGUMI TAKI QADDARAR IN KIKAYI HAQURI Wataqila shine silarki na shiga Aljanna.
YAR UWA KISANI FADA DA UWAR MIJI KO KINA DA GASKIYAFA TO KECE MARA KUNYA KUMA KALLON RASHIN TARBIYYA ZA ANAYIMIKI.
IDAN KIKA SABA CACARBAKI DA ITA WATARAN KO YATSA KIKA NUNATA DASHI SAIKIJI TANA KO MARINA ZAKIYI NE DAGANAN SAIKIJI GARI YADAUKA ANA KINCI DAMARA ZA KIDAKI UWAR MIJI DA KYAR A KA JANYE TA.
KODA BA HAKANE BA AQARSHE KODA AURAN KINE YAMUTU HAKA ZA AITA FADAWA ZAWARAWANKI AI DUKAN UWAR MIJI KIKE, BALLANTANA KUMA ACE KIN DAKA DIN.
yar uwa haquri maganine bakuma inda haquri yataba baci amma rashin haquri qarshen sa kunya ko nadama ko rashin kyautawa .
Yar uwa koda kina iyaa bakin qoqarin ki amma bata gani to kiyi haquri da itaa matuqar hakan ba sa mijin hanaki haqqin ki na aureba.
Idon kuwa matsalar takai ga hanaki wasu haqqoqin aure to yar uwa kina dazabi kodai kiyi haquri kisami lada kodai kinemi haqqinki ta hanyar da yadace ta bin manyan ku.
ALLAH SWT YAKIYAYE YABA DA ZAMA ZAFIYA.
09073717289
Tabbas uwar mijinki na da matsayi babba a gareki matuqar soyayyar dakikewa danta wato mijinki soyayyace ta gaskiya kuma dan Allah baa dan wata manufa ba.
Kituna uwar miji itace WACCE TAFI SON MIJINKI A DUK DUNIYA HATTA KEKANKI TAFIKI SON SA A DOMIN DUK SON DAKIKE MASA BAZAKI IYA BADA RANKI FANSA GARESHI BA AMMA UWA KUWA ZATA IYABAYAR WA GA DANTA.
kituna itace silar data kawo mijinnaki duniya tunkafin yazama cikakken mutum abun moro take dawainiya dashi komai irin halinsa haka take sonsa.
ASHE KENAN INDAI KINAI MASA SOYAYYAR GASKIYA TO DUKKAN ABUN DA MIJINKI YAFISO A DUNIYA SHINE YAKAMATA KEMA KISO SHI KIKUMA GIRMAMA TABBAS BA KUWA ABUN DA DAN SUNNAH YAFISO A RAYUWAR SA IRIN MAHAIFIYAR SA.
MACE KOMAI MATSAYINTA DANA IYAYEN TA KO KYAN TA BATA DA WANI TINKAHO DAYAFI MIJINTA NA AURE SANNAN KUMA BATA DA WANI SITTIRA WACCE TAFI G DAKIN MIJINTA DOMIN ANANNE ALJANNARTA TAKE ASHEKENAN WACCE TAKE SILAR MIJINKI ABUN TUNKAHONKI KUMA ALJANNAR KI LALLAI YAKAMATA ACE TANA DA MATSAYI DA MUTUNCI AGUNKI.
AGURIN MACE TAGARI ITA UWAR MIJINTA TA DAUKETA A MATSAYIN UWA DAN HAKA KOME ZATAIMATA BATA FUSHI DA ITA KUMA
TANAI MATA BIYAYYA, LADABI DA KUMA KARA.
tabbas zaki samila lada babba agun Allah swt idan kikayi biyayya ga uwar mijinki kika hadiye fushin ki TO A SANNANNE KUMA ZA AGANE IDAN KINA SOYAYYA TA GASKIYA GA MIJINKI.
AWASU LOKUTAN UWAR MIJI ITACE DA LAIFI DOMIN WASU SUNA DA SA IDO, ZARGI KYASHI ,SHIGE GONA DA IRI.
YAR UWA KISANI DUKDAHAKA BAI DACEBA KUMA LAIFINE KI YIMATA RASHIN KUNYA KO BAQAR MAGANA KO KALLON BANZA TABBAS HAKAN YANUNA RASHIN TARBIYYARKI DA RASHIN DA'A DAKUMA RAINA MIJIN DOMIN DA MAHAIFIYAR KICE KOME ZATAIMIKI BAZAKIYI MATA HAKABA.
DAN HAKA YAR UWA KOME ZATAYI MIKI KIYI HAQURI KARKI
TANKAMATA BALLE KALLON BANZA
saidai ma kibata hakuri ki kyautatamata kamar yadda mijinki yake mata HAKAN ZAISA KISAMI RIBA MEYAWA
MIJINKI ZAI KARA KAUNARKI,ZAKI SAMI LADA AGUN ALLAH KUMA KOMAI DADEWA SAI GASKIYA TA BAIYANA ITA DAKANTA SAI TABAKI HAQURI TAYI NADAMA.
kisani yar uwa shi aure ibadane itakuwa ibadar aure takanzowa kowa da tasa kalar qaddarar duk dan jarrabawa daga Allah s.w.t wata kila tagamu da azababbiyar kishiya ,wata qannun miji ,wata danginsa wata ita da mijin ,wata zaman su lafiya ita dakowa amma ga azababban talauci ,wata ga wadatar amma ba haihuwaa wata ga komai amma ba lafiya .
WATAKILA KEKUMA TAKI JARRAABAWA KENAN MATSALAR UWAR MIJI.
HAKANAN ZAKI DAURE KI RUNGUMI QADDARA DAN KICI JARRABAWAR KI.
kada kiyi amfani da matsayinki ko son da miji ke miki kisahi wulaqanta mahaifiyarsa hakan kuwa na janyo miki la anar Allah s.w.t kuma hakan yanuna ba soyayyar gaaskiya kike masaba DOMIN BA YADDA ZA AI YASHIGA ALJANNAH IYAYENSA NAFUSHI DASHI WATO YANA KUNTATA MUSU DAN KE .
** TSABAGEN SON DA SUKEWA DAN SUNE YAKE SAWA A WASU LOKUTAN SUKE MUSGUNA MIKI ba yadda za ayi uwa tana ganin yadda danta yake kokari dare darana agun neman halak yasama yakawo taga kina rainawa ko kina wulaqantawa ko kina batawa ko kina kallafa masa wahal halun da banasaba ko wadan da bazai iyaba ,ko wulaqanta danginsa koyayan sa.
MAGANAR GASKIYA KOWAYE ZAI TSANEKi.
IDAN MATSALA TAKI QAREWA TSAKANINKI DA UWAR MIJI HAR MIJI YAKASA SHAWO KAN MATSALAR KUMA KUNHADA DA ADDU'OI MUSAMMAN MA KE, SANNAN DUKKIN BI SHAURAN DABARUN MALLAAKE UWAR MIJI KAMAR YIMATA KYAUTA ,YAN AYYUKA KULA DA JIKOKINTA ZUBAMATA ABUNCINTA ME YAWA,KULA DA YAN UWANTA DANA MIJI YIMUSU KYAUTA KAIMATA ZIYARA INBAKWA TARE ,TOSHE DUKWATA QOFAR ZARGI AMMA DUK BAKUYI NASARABA TO ANAN YANA DA KYAU KUJE KE DA MIJIN KUSAMI WANI BABBA NA MAHAIFIYAR MIJIN KAMAR WANTA KO YARTA KO BABBAR KAWA KU FADA MUSU MATSALAR KU KUREQE SU SU SAME TA SUYIMATA NASIHA DA DABARA.
IDAN BATA DENABA YAR UWAA DOLE HAKA ZAKI HAQURA KI RUNGUMI TAKI QADDARAR IN KIKAYI HAQURI Wataqila shine silarki na shiga Aljanna.
YAR UWA KISANI FADA DA UWAR MIJI KO KINA DA GASKIYAFA TO KECE MARA KUNYA KUMA KALLON RASHIN TARBIYYA ZA ANAYIMIKI.
IDAN KIKA SABA CACARBAKI DA ITA WATARAN KO YATSA KIKA NUNATA DASHI SAIKIJI TANA KO MARINA ZAKIYI NE DAGANAN SAIKIJI GARI YADAUKA ANA KINCI DAMARA ZA KIDAKI UWAR MIJI DA KYAR A KA JANYE TA.
KODA BA HAKANE BA AQARSHE KODA AURAN KINE YAMUTU HAKA ZA AITA FADAWA ZAWARAWANKI AI DUKAN UWAR MIJI KIKE, BALLANTANA KUMA ACE KIN DAKA DIN.
yar uwa haquri maganine bakuma inda haquri yataba baci amma rashin haquri qarshen sa kunya ko nadama ko rashin kyautawa .
Yar uwa koda kina iyaa bakin qoqarin ki amma bata gani to kiyi haquri da itaa matuqar hakan ba sa mijin hanaki haqqin ki na aureba.
Idon kuwa matsalar takai ga hanaki wasu haqqoqin aure to yar uwa kina dazabi kodai kiyi haquri kisami lada kodai kinemi haqqinki ta hanyar da yadace ta bin manyan ku.
ALLAH SWT YAKIYAYE YABA DA ZAMA ZAFIYA.
09073717289
MATSAYIN UWAR MIJINKI. 09073717289
MATSAYIN UWAR MIJINKI.
Tabbas uwar mijinki na da matsayi babba a gareki matuqar soyayyar dakikewa danta wato mijinki soyayyace ta gaskiya kuma dan Allah baa dan wata manufa ba.
Kituna uwar miji itace WACCE TAFI SON MIJINKI A DUK DUNIYA HATTA KEKANKI TAFIKI SON SA A DOMIN DUK SON DAKIKE MASA BAZAKI IYA BADA RANKI FANSA GARESHI BA AMMA UWA KUWA ZATA IYABAYAR WA GA DANTA.
kituna itace silar data kawo mijinnaki duniya tunkafin yazama cikakken mutum abun moro take dawainiya dashi komai irin halinsa haka take sonsa.
ASHE KENAN INDAI KINAI MASA SOYAYYAR GASKIYA TO DUKKAN ABUN DA MIJINKI YAFISO A DUNIYA SHINE YAKAMATA KEMA KISO SHI KIKUMA GIRMAMA TABBAS BA KUWA ABUN DA DAN SUNNAH YAFISO A RAYUWAR SA IRIN MAHAIFIYAR SA.
MACE KOMAI MATSAYINTA DANA IYAYEN TA KO KYAN TA BATA DA WANI TINKAHO DAYAFI MIJINTA NA AURE SANNAN KUMA BATA DA WANI SITTIRA WACCE TAFI G DAKIN MIJINTA DOMIN ANANNE ALJANNARTA TAKE ASHEKENAN WACCE TAKE SILAR MIJINKI ABUN TUNKAHONKI KUMA ALJANNAR KI LALLAI YAKAMATA ACE TANA DA MATSAYI DA MUTUNCI AGUNKI.
AGURIN MACE TAGARI ITA UWAR MIJINTA TA DAUKETA A MATSAYIN UWA DAN HAKA KOME ZATAIMATA BATA FUSHI DA ITA KUMA
TANAI MATA BIYAYYA, LADABI DA KUMA KARA.
tabbas zaki samila lada babba agun Allah swt idan kikayi biyayya ga uwar mijinki kika hadiye fushin ki TO A SANNANNE KUMA ZA AGANE IDAN KINA SOYAYYA TA GASKIYA GA MIJINKI.
AWASU LOKUTAN UWAR MIJI ITACE DA LAIFI DOMIN WASU SUNA DA SA IDO, ZARGI KYASHI ,SHIGE GONA DA IRI.
YAR UWA KISANI DUKDAHAKA BAI DACEBA KUMA LAIFINE KI YIMATA RASHIN KUNYA KO BAQAR MAGANA KO KALLON BANZA TABBAS HAKAN YANUNA RASHIN TARBIYYARKI DA RASHIN DA'A DAKUMA RAINA MIJIN DOMIN DA MAHAIFIYAR KICE KOME ZATAIMIKI BAZAKIYI MATA HAKABA.
DAN HAKA YAR UWA KOME ZATAYI MIKI KIYI HAQURI KARKI
TANKAMATA BALLE KALLON BANZA
saidai ma kibata hakuri ki kyautatamata kamar yadda mijinki yake mata HAKAN ZAISA KISAMI RIBA MEYAWA
MIJINKI ZAI KARA KAUNARKI,ZAKI SAMI LADA AGUN ALLAH KUMA KOMAI DADEWA SAI GASKIYA TA BAIYANA ITA DAKANTA SAI TABAKI HAQURI TAYI NADAMA.
kisani yar uwa shi aure ibadane itakuwa ibadar aure takanzowa kowa da tasa kalar qaddarar duk dan jarrabawa daga Allah s.w.t wata kila tagamu da azababbiyar kishiya ,wata qannun miji ,wata danginsa wata ita da mijin ,wata zaman su lafiya ita dakowa amma ga azababban talauci ,wata ga wadatar amma ba haihuwaa wata ga komai amma ba lafiya .
WATAKILA KEKUMA TAKI JARRAABAWA KENAN MATSALAR UWAR MIJI.
HAKANAN ZAKI DAURE KI RUNGUMI QADDARA DAN KICI JARRABAWAR KI.
kada kiyi amfani da matsayinki ko son da miji ke miki kisahi wulaqanta mahaifiyarsa hakan kuwa na janyo miki la anar Allah s.w.t kuma hakan yanuna ba soyayyar gaaskiya kike masaba DOMIN BA YADDA ZA AI YASHIGA ALJANNAH IYAYENSA NAFUSHI DASHI WATO YANA KUNTATA MUSU DAN KE .
** TSABAGEN SON DA SUKEWA DAN SUNE YAKE SAWA A WASU LOKUTAN SUKE MUSGUNA MIKI ba yadda za ayi uwa tana ganin yadda danta yake kokari dare darana agun neman halak yasama yakawo taga kina rainawa ko kina wulaqantawa ko kina batawa ko kina kallafa masa wahal halun da banasaba ko wadan da bazai iyaba ,ko wulaqanta danginsa koyayan sa.
MAGANAR GASKIYA KOWAYE ZAI TSANEKi.
IDAN MATSALA TAKI QAREWA TSAKANINKI DA UWAR MIJI HAR MIJI YAKASA SHAWO KAN MATSALAR KUMA KUNHADA DA ADDU'OI MUSAMMAN MA KE, SANNAN DUKKIN BI SHAURAN DABARUN MALLAAKE UWAR MIJI KAMAR YIMATA KYAUTA ,YAN AYYUKA KULA DA JIKOKINTA ZUBAMATA ABUNCINTA ME YAWA,KULA DA YAN UWANTA DANA MIJI YIMUSU KYAUTA KAIMATA ZIYARA INBAKWA TARE ,TOSHE DUKWATA QOFAR ZARGI AMMA DUK BAKUYI NASARABA TO ANAN YANA DA KYAU KUJE KE DA MIJIN KUSAMI WANI BABBA NA MAHAIFIYAR MIJIN KAMAR WANTA KO YARTA KO BABBAR KAWA KU FADA MUSU MATSALAR KU KUREQE SU SU SAME TA SUYIMATA NASIHA DA DABARA.
IDAN BATA DENABA YAR UWAA DOLE HAKA ZAKI HAQURA KI RUNGUMI TAKI QADDARAR IN KIKAYI HAQURI Wataqila shine silarki na shiga Aljanna.
YAR UWA KISANI FADA DA UWAR MIJI KO KINA DA GASKIYAFA TO KECE MARA KUNYA KUMA KALLON RASHIN TARBIYYA ZA ANAYIMIKI.
IDAN KIKA SABA CACARBAKI DA ITA WATARAN KO YATSA KIKA NUNATA DASHI SAIKIJI TANA KO MARINA ZAKIYI NE DAGANAN SAIKIJI GARI YADAUKA ANA KINCI DAMARA ZA KIDAKI UWAR MIJI DA KYAR A KA JANYE TA.
KODA BA HAKANE BA AQARSHE KODA AURAN KINE YAMUTU HAKA ZA AITA FADAWA ZAWARAWANKI AI DUKAN UWAR MIJI KIKE, BALLANTANA KUMA ACE KIN DAKA DIN.
yar uwa haquri maganine bakuma inda haquri yataba baci amma rashin haquri qarshen sa kunya ko nadama ko rashin kyautawa .
Yar uwa koda kina iyaa bakin qoqarin ki amma bata gani to kiyi haquri da itaa matuqar hakan ba sa mijin hanaki haqqin ki na aureba.
Idon kuwa matsalar takai ga hanaki wasu haqqoqin aure to yar uwa kina dazabi kodai kiyi haquri kisami lada kodai kinemi haqqinki ta hanyar da yadace ta bin manyan ku.
ALLAH SWT YAKIYAYE YABA DA ZAMA ZAFIYA.
09073717289
Tabbas uwar mijinki na da matsayi babba a gareki matuqar soyayyar dakikewa danta wato mijinki soyayyace ta gaskiya kuma dan Allah baa dan wata manufa ba.
Kituna uwar miji itace WACCE TAFI SON MIJINKI A DUK DUNIYA HATTA KEKANKI TAFIKI SON SA A DOMIN DUK SON DAKIKE MASA BAZAKI IYA BADA RANKI FANSA GARESHI BA AMMA UWA KUWA ZATA IYABAYAR WA GA DANTA.
kituna itace silar data kawo mijinnaki duniya tunkafin yazama cikakken mutum abun moro take dawainiya dashi komai irin halinsa haka take sonsa.
ASHE KENAN INDAI KINAI MASA SOYAYYAR GASKIYA TO DUKKAN ABUN DA MIJINKI YAFISO A DUNIYA SHINE YAKAMATA KEMA KISO SHI KIKUMA GIRMAMA TABBAS BA KUWA ABUN DA DAN SUNNAH YAFISO A RAYUWAR SA IRIN MAHAIFIYAR SA.
MACE KOMAI MATSAYINTA DANA IYAYEN TA KO KYAN TA BATA DA WANI TINKAHO DAYAFI MIJINTA NA AURE SANNAN KUMA BATA DA WANI SITTIRA WACCE TAFI G DAKIN MIJINTA DOMIN ANANNE ALJANNARTA TAKE ASHEKENAN WACCE TAKE SILAR MIJINKI ABUN TUNKAHONKI KUMA ALJANNAR KI LALLAI YAKAMATA ACE TANA DA MATSAYI DA MUTUNCI AGUNKI.
AGURIN MACE TAGARI ITA UWAR MIJINTA TA DAUKETA A MATSAYIN UWA DAN HAKA KOME ZATAIMATA BATA FUSHI DA ITA KUMA
TANAI MATA BIYAYYA, LADABI DA KUMA KARA.
tabbas zaki samila lada babba agun Allah swt idan kikayi biyayya ga uwar mijinki kika hadiye fushin ki TO A SANNANNE KUMA ZA AGANE IDAN KINA SOYAYYA TA GASKIYA GA MIJINKI.
AWASU LOKUTAN UWAR MIJI ITACE DA LAIFI DOMIN WASU SUNA DA SA IDO, ZARGI KYASHI ,SHIGE GONA DA IRI.
YAR UWA KISANI DUKDAHAKA BAI DACEBA KUMA LAIFINE KI YIMATA RASHIN KUNYA KO BAQAR MAGANA KO KALLON BANZA TABBAS HAKAN YANUNA RASHIN TARBIYYARKI DA RASHIN DA'A DAKUMA RAINA MIJIN DOMIN DA MAHAIFIYAR KICE KOME ZATAIMIKI BAZAKIYI MATA HAKABA.
DAN HAKA YAR UWA KOME ZATAYI MIKI KIYI HAQURI KARKI
TANKAMATA BALLE KALLON BANZA
saidai ma kibata hakuri ki kyautatamata kamar yadda mijinki yake mata HAKAN ZAISA KISAMI RIBA MEYAWA
MIJINKI ZAI KARA KAUNARKI,ZAKI SAMI LADA AGUN ALLAH KUMA KOMAI DADEWA SAI GASKIYA TA BAIYANA ITA DAKANTA SAI TABAKI HAQURI TAYI NADAMA.
kisani yar uwa shi aure ibadane itakuwa ibadar aure takanzowa kowa da tasa kalar qaddarar duk dan jarrabawa daga Allah s.w.t wata kila tagamu da azababbiyar kishiya ,wata qannun miji ,wata danginsa wata ita da mijin ,wata zaman su lafiya ita dakowa amma ga azababban talauci ,wata ga wadatar amma ba haihuwaa wata ga komai amma ba lafiya .
WATAKILA KEKUMA TAKI JARRAABAWA KENAN MATSALAR UWAR MIJI.
HAKANAN ZAKI DAURE KI RUNGUMI QADDARA DAN KICI JARRABAWAR KI.
kada kiyi amfani da matsayinki ko son da miji ke miki kisahi wulaqanta mahaifiyarsa hakan kuwa na janyo miki la anar Allah s.w.t kuma hakan yanuna ba soyayyar gaaskiya kike masaba DOMIN BA YADDA ZA AI YASHIGA ALJANNAH IYAYENSA NAFUSHI DASHI WATO YANA KUNTATA MUSU DAN KE .
** TSABAGEN SON DA SUKEWA DAN SUNE YAKE SAWA A WASU LOKUTAN SUKE MUSGUNA MIKI ba yadda za ayi uwa tana ganin yadda danta yake kokari dare darana agun neman halak yasama yakawo taga kina rainawa ko kina wulaqantawa ko kina batawa ko kina kallafa masa wahal halun da banasaba ko wadan da bazai iyaba ,ko wulaqanta danginsa koyayan sa.
MAGANAR GASKIYA KOWAYE ZAI TSANEKi.
IDAN MATSALA TAKI QAREWA TSAKANINKI DA UWAR MIJI HAR MIJI YAKASA SHAWO KAN MATSALAR KUMA KUNHADA DA ADDU'OI MUSAMMAN MA KE, SANNAN DUKKIN BI SHAURAN DABARUN MALLAAKE UWAR MIJI KAMAR YIMATA KYAUTA ,YAN AYYUKA KULA DA JIKOKINTA ZUBAMATA ABUNCINTA ME YAWA,KULA DA YAN UWANTA DANA MIJI YIMUSU KYAUTA KAIMATA ZIYARA INBAKWA TARE ,TOSHE DUKWATA QOFAR ZARGI AMMA DUK BAKUYI NASARABA TO ANAN YANA DA KYAU KUJE KE DA MIJIN KUSAMI WANI BABBA NA MAHAIFIYAR MIJIN KAMAR WANTA KO YARTA KO BABBAR KAWA KU FADA MUSU MATSALAR KU KUREQE SU SU SAME TA SUYIMATA NASIHA DA DABARA.
IDAN BATA DENABA YAR UWAA DOLE HAKA ZAKI HAQURA KI RUNGUMI TAKI QADDARAR IN KIKAYI HAQURI Wataqila shine silarki na shiga Aljanna.
YAR UWA KISANI FADA DA UWAR MIJI KO KINA DA GASKIYAFA TO KECE MARA KUNYA KUMA KALLON RASHIN TARBIYYA ZA ANAYIMIKI.
IDAN KIKA SABA CACARBAKI DA ITA WATARAN KO YATSA KIKA NUNATA DASHI SAIKIJI TANA KO MARINA ZAKIYI NE DAGANAN SAIKIJI GARI YADAUKA ANA KINCI DAMARA ZA KIDAKI UWAR MIJI DA KYAR A KA JANYE TA.
KODA BA HAKANE BA AQARSHE KODA AURAN KINE YAMUTU HAKA ZA AITA FADAWA ZAWARAWANKI AI DUKAN UWAR MIJI KIKE, BALLANTANA KUMA ACE KIN DAKA DIN.
yar uwa haquri maganine bakuma inda haquri yataba baci amma rashin haquri qarshen sa kunya ko nadama ko rashin kyautawa .
Yar uwa koda kina iyaa bakin qoqarin ki amma bata gani to kiyi haquri da itaa matuqar hakan ba sa mijin hanaki haqqin ki na aureba.
Idon kuwa matsalar takai ga hanaki wasu haqqoqin aure to yar uwa kina dazabi kodai kiyi haquri kisami lada kodai kinemi haqqinki ta hanyar da yadace ta bin manyan ku.
ALLAH SWT YAKIYAYE YABA DA ZAMA ZAFIYA.
09073717289
WASU DAGA SIFFOFIN SO NA GASKIYA.
WASU DAGA SIFFOFIN SO NA GASKIYA.
akwai alamomin so nagaskiya dayawa dan haka ataqaice zan kawo su.
Shi so nagaskiya yasamo asali ne daga son Allah da manzon sa wato saurayi ko budurwa ana so su so junan su dan Allah
kaso ko ki so masoyinki dan kyawawan halayen sa da dabi'un sa.
Ko dan jajurcewar abun so wajen addini.
Sannan so dan Allah bai fiya faruwa ko qulluwa a lokaci daya ba ,yawanci yakan dau lokaci ana nazari da karantar abun da za aso din har a gamsu da halayen sa da dabi'unsa masu kyaune sannan haka yake ginuwa a zuciya a tsanake kafin a furtashi wato yabayyana afili.
Akan yishi batare daa la akari daa wata dangantakaba ko sonkai kuma baa ruwan ido acikin sa akaan tsai da saaurayi daya ko budurwaa daya sannan ba canji.
Yana da wuya a rabu kuma Koda anrabu akan dau tsaahon lokaci kafin amaye gurbin sa da wani har mutum yakan yanke qaunar samun wani masoyin kamar nada din.
Yana daga siffar so nagaskiya shine SAURIN WARWARE MATSALA INTAFARU A TSAKANIN MASOYA
domin cike yake da tausayin juna da hakuri da juriya DOMIN MASOYA ARANSU SUN YADDA BA SOYAYYA KADAI SUKEYI BA A A IBADA SUKEYI.
KUMA DAN ALLAH shi yasa da matsala tasamu sai ai saurin warware ta batare da bata lokaciba harma mutane suna zatn ba kwafada a juna.
Akan yimamkin shakuwar masoyan da suke soyayya tagaskiya domin abayyana yake sunayi ne badan kudiba badaan matsayiba bakuma dan SHA'AWAR JUMA'IBA KO KYAU TARE DACEWA SUNA JIN SHA'AWAR AMMAA HAKA ZASU DAURE SU JUREWA JUNA HAR SUYI AURE.
MASOYA NAGASKIYA SUNA MATUQAR KISHIN JUNAN SU,SOYAYYAR SU BATARUFE MUSU IDO IDAN DAYAN SU YAIBADAIDAAIBA TO DAYAN YAKANYIMASA NASIHA SHIKUMA YAKAN KARBI NASIHAR.
kasancewar anginashi akan tsoran Allah da fahimtar juna hakan yasa yake da karko kuma zaiwuya a raba irin wadannan masoya domin ruhinsu yazama daya sunzama tamkar jiki daya.
Akoda yaushe sukan yiwa juna kyakkyawan zato abayn ido ko agaban ido dan haka munafurcin muna fuki baai tasiri.
Yan uwa irinwannan so idan akayi aure dashi tofa shine aljannar duniya DOMIN MASOYA SUNA TSUFANE AMMA SOYAYYAR NA QARUWA.
domin damacan anginashine akan tubali mekyau wato anason juna dan Allah kuma anfahimci juna ITAKUWA SOYAYYAR ALLAH BATA QAREWA BATAA RAGUA SAIDAI TA QARU. mutu karaba kenan.
Irinwannan soyayyar akarasa ayau shi yasa aure baya albarka baya qarko domin dayawan masoya a yau sunayin soyayya ne ba dan Allah ba dukdaccewa abaka kowa zai yi da awar dan Allah yake son abun kaunarsa amma ahakikanin gaskiya yana soyayyane imma dan
kyan fuska, ko kwadayin kudin iyayenta wato zai sha gara kodan matsananciyar sha'awar juma'i.
Shiyasa da anyi aure sai kaga lokaci kadan aure ya mutu.
*ABUBUWA BIYU MASU HIMMANCI DAYA KAMATA MUYI LA AKARI DASU A SOYAYYA.
1 SO DAN ALLAH
2 FAHIMTAR JUNA
ALHAMDULILLAH.
09073717289
akwai alamomin so nagaskiya dayawa dan haka ataqaice zan kawo su.
Shi so nagaskiya yasamo asali ne daga son Allah da manzon sa wato saurayi ko budurwa ana so su so junan su dan Allah
kaso ko ki so masoyinki dan kyawawan halayen sa da dabi'un sa.
Ko dan jajurcewar abun so wajen addini.
Sannan so dan Allah bai fiya faruwa ko qulluwa a lokaci daya ba ,yawanci yakan dau lokaci ana nazari da karantar abun da za aso din har a gamsu da halayen sa da dabi'unsa masu kyaune sannan haka yake ginuwa a zuciya a tsanake kafin a furtashi wato yabayyana afili.
Akan yishi batare daa la akari daa wata dangantakaba ko sonkai kuma baa ruwan ido acikin sa akaan tsai da saaurayi daya ko budurwaa daya sannan ba canji.
Yana da wuya a rabu kuma Koda anrabu akan dau tsaahon lokaci kafin amaye gurbin sa da wani har mutum yakan yanke qaunar samun wani masoyin kamar nada din.
Yana daga siffar so nagaskiya shine SAURIN WARWARE MATSALA INTAFARU A TSAKANIN MASOYA
domin cike yake da tausayin juna da hakuri da juriya DOMIN MASOYA ARANSU SUN YADDA BA SOYAYYA KADAI SUKEYI BA A A IBADA SUKEYI.
KUMA DAN ALLAH shi yasa da matsala tasamu sai ai saurin warware ta batare da bata lokaciba harma mutane suna zatn ba kwafada a juna.
Akan yimamkin shakuwar masoyan da suke soyayya tagaskiya domin abayyana yake sunayi ne badan kudiba badaan matsayiba bakuma dan SHA'AWAR JUMA'IBA KO KYAU TARE DACEWA SUNA JIN SHA'AWAR AMMAA HAKA ZASU DAURE SU JUREWA JUNA HAR SUYI AURE.
MASOYA NAGASKIYA SUNA MATUQAR KISHIN JUNAN SU,SOYAYYAR SU BATARUFE MUSU IDO IDAN DAYAN SU YAIBADAIDAAIBA TO DAYAN YAKANYIMASA NASIHA SHIKUMA YAKAN KARBI NASIHAR.
kasancewar anginashi akan tsoran Allah da fahimtar juna hakan yasa yake da karko kuma zaiwuya a raba irin wadannan masoya domin ruhinsu yazama daya sunzama tamkar jiki daya.
Akoda yaushe sukan yiwa juna kyakkyawan zato abayn ido ko agaban ido dan haka munafurcin muna fuki baai tasiri.
Yan uwa irinwannan so idan akayi aure dashi tofa shine aljannar duniya DOMIN MASOYA SUNA TSUFANE AMMA SOYAYYAR NA QARUWA.
domin damacan anginashine akan tubali mekyau wato anason juna dan Allah kuma anfahimci juna ITAKUWA SOYAYYAR ALLAH BATA QAREWA BATAA RAGUA SAIDAI TA QARU. mutu karaba kenan.
Irinwannan soyayyar akarasa ayau shi yasa aure baya albarka baya qarko domin dayawan masoya a yau sunayin soyayya ne ba dan Allah ba dukdaccewa abaka kowa zai yi da awar dan Allah yake son abun kaunarsa amma ahakikanin gaskiya yana soyayyane imma dan
kyan fuska, ko kwadayin kudin iyayenta wato zai sha gara kodan matsananciyar sha'awar juma'i.
Shiyasa da anyi aure sai kaga lokaci kadan aure ya mutu.
*ABUBUWA BIYU MASU HIMMANCI DAYA KAMATA MUYI LA AKARI DASU A SOYAYYA.
1 SO DAN ALLAH
2 FAHIMTAR JUNA
ALHAMDULILLAH.
09073717289
KWAFI WANNAN KI AIKAWA DA MIJINKI A YAYIN DA YAKE GUN AIKI DAFDA KUSAN TASHI. DAN QARA DAN KON SOYAYYA.
KWAFI WANNAN KI AIKAWA DA MIJINKI A YAYIN DA YAKE GUN AIKI DAFDA KUSAN TASHI. DAN QARA DAN KON SOYAYYA.
*1 Tabbas Babu wata ni'ima da suttura arayuwa datafi mijina ina alfahari da kai ya uban yayana kadawo gareni tabbas naima wani tanadi da bantabayi wa wani ba kuma bazantaba yiwa wani ba sai kai.
*2 Hasken rayuwa nanufin farincikin zuciya ,farin cikin zuciyakuwa baiwuce cikar buri ba ,burina nagan ka kusa dani ya angona, tabbas ina muradinka yanzu.
*3 Ya abokin rayuwa ta Dukiyarka da iyalanka suna cikin amunci Allah sannan dana matarka.
dafatan kaima kana lfy, nayi rashinka
*4 yardar Allah tatabbata ga linzamin zuciyata
Akan sonka mijina ake ganin na zautu TO KO NA ZAUTU KO BAN ZAUTUBA NI DAI INA MATUQAR SONKA,
kadawo lfy
*4 Inama inna rufe idona nabude zangan ka a gabana da a lokacin zan karbi jakarka ina me kwantar da kaina a qirjinki cikin fara a inacewa barkanka da zuwa amuntacccen farincikin dake shaqare a zuciyata sai dai kash nasan hakan bazai yuyuba YA MIJINA KASANI INACIKIN KEWARKA DA BE QENKA kadawo lfy.
*5 Akan iya jure maraicin komai amma banda na shalelen maza, ina cikin kewarka angona, dafatan kana kan hanya ,adawo lafiya
*6 Farin ciki ya mace baya dorewa a rayuwa sai tare da masoyi na haqiqa tabbas mijina ina matuqar qaunarka fatana Allah yadawo min dakai gida lafiya.
42 minutes ago
Abdul Haruna Sani
Kasancewar ina gida kai kana gun aiki ba shi yake nuna zuciyata bata tare dakai ba a koda yaushe kana raina ,tabbas inamatukar sonka mijina
kadawo lfy.
*7 ZUCIYATA RUHINA KAINA GABA DAYA NA MALLAKAMA YA WANDA KODA YAUSHE BURINSA CIYAR DA IYALANSA DA HALAL. MIJINA AKULLUN ALAMURANKA NA QARA KWANTAMIN ACIKIN ZUCIYATA.
INA SONKA.
*8 Bazan iya kirga adadin yawan lokacin dayake shudemin cikin kewarka ba ya wanda yamallaki zuciya da ganganjikina. Ya mijini ina matuqar kewarka dafatan kana cikin amunci ,kadawo lafiya.
*9 FATAN ALHERI YA TABBATA GA MA'ABOCIN NEMAN HALAL ,ina matuqar sonka mijina dafatan zaka taho dawuri
*10 A RAYUWATA BAN TABAYIN FARIN CIKI BA MARAR ADADI SAI BAYAN DA KAZAMA MIJINA,
KASANCEWARKA MEJAJURCEWA WAJEN NEMAN HALAL,
YA ABUN QAUNATA DUKKAN WANI ALKAAIRI ALLAH YAHADA KA DASHI,YAKUMA KAREKA DA DUKKAN SHARRI ,DAFATAN ZAKA DAWO DA WURI.
*11 Amuncin Allah yatabbata a gareka mijina, kwazon ka da jajircewar ka wajen aikin ka ke qara tabbatar min da ba zantaba yin nadamar kasancewa matarkaba tabbas zan iya kiran ka a gogo sarkin aiki. Dafatan kanan qalau.
Kada kabata lokaci abun alfaharina, abuncinka is ready nima kuma i am ready for you amma kataho ahankali
*12 Don donan abunci bai kashe yunwar rashin ganinka hakama sanyin ruwa me dadi bai kashe qishurwar rashin ganinin ka ya uban yaya na maza taho gareni.
09073717289
*1 Tabbas Babu wata ni'ima da suttura arayuwa datafi mijina ina alfahari da kai ya uban yayana kadawo gareni tabbas naima wani tanadi da bantabayi wa wani ba kuma bazantaba yiwa wani ba sai kai.
*2 Hasken rayuwa nanufin farincikin zuciya ,farin cikin zuciyakuwa baiwuce cikar buri ba ,burina nagan ka kusa dani ya angona, tabbas ina muradinka yanzu.
*3 Ya abokin rayuwa ta Dukiyarka da iyalanka suna cikin amunci Allah sannan dana matarka.
dafatan kaima kana lfy, nayi rashinka
*4 yardar Allah tatabbata ga linzamin zuciyata
Akan sonka mijina ake ganin na zautu TO KO NA ZAUTU KO BAN ZAUTUBA NI DAI INA MATUQAR SONKA,
kadawo lfy
*4 Inama inna rufe idona nabude zangan ka a gabana da a lokacin zan karbi jakarka ina me kwantar da kaina a qirjinki cikin fara a inacewa barkanka da zuwa amuntacccen farincikin dake shaqare a zuciyata sai dai kash nasan hakan bazai yuyuba YA MIJINA KASANI INACIKIN KEWARKA DA BE QENKA kadawo lfy.
*5 Akan iya jure maraicin komai amma banda na shalelen maza, ina cikin kewarka angona, dafatan kana kan hanya ,adawo lafiya
*6 Farin ciki ya mace baya dorewa a rayuwa sai tare da masoyi na haqiqa tabbas mijina ina matuqar qaunarka fatana Allah yadawo min dakai gida lafiya.
42 minutes ago
Abdul Haruna Sani
Kasancewar ina gida kai kana gun aiki ba shi yake nuna zuciyata bata tare dakai ba a koda yaushe kana raina ,tabbas inamatukar sonka mijina
kadawo lfy.
*7 ZUCIYATA RUHINA KAINA GABA DAYA NA MALLAKAMA YA WANDA KODA YAUSHE BURINSA CIYAR DA IYALANSA DA HALAL. MIJINA AKULLUN ALAMURANKA NA QARA KWANTAMIN ACIKIN ZUCIYATA.
INA SONKA.
*8 Bazan iya kirga adadin yawan lokacin dayake shudemin cikin kewarka ba ya wanda yamallaki zuciya da ganganjikina. Ya mijini ina matuqar kewarka dafatan kana cikin amunci ,kadawo lafiya.
*9 FATAN ALHERI YA TABBATA GA MA'ABOCIN NEMAN HALAL ,ina matuqar sonka mijina dafatan zaka taho dawuri
*10 A RAYUWATA BAN TABAYIN FARIN CIKI BA MARAR ADADI SAI BAYAN DA KAZAMA MIJINA,
KASANCEWARKA MEJAJURCEWA WAJEN NEMAN HALAL,
YA ABUN QAUNATA DUKKAN WANI ALKAAIRI ALLAH YAHADA KA DASHI,YAKUMA KAREKA DA DUKKAN SHARRI ,DAFATAN ZAKA DAWO DA WURI.
*11 Amuncin Allah yatabbata a gareka mijina, kwazon ka da jajircewar ka wajen aikin ka ke qara tabbatar min da ba zantaba yin nadamar kasancewa matarkaba tabbas zan iya kiran ka a gogo sarkin aiki. Dafatan kanan qalau.
Kada kabata lokaci abun alfaharina, abuncinka is ready nima kuma i am ready for you amma kataho ahankali
*12 Don donan abunci bai kashe yunwar rashin ganinka hakama sanyin ruwa me dadi bai kashe qishurwar rashin ganinin ka ya uban yaya na maza taho gareni.
09073717289
a yayin da so kekoqarin shiga zuciya 09073717289
Ayayin da so ke kokarin shiga zuciyar wadda yaga yakan fara ne da satar kallon wannan abun tare da qare masa kallo adai dai wannan lokacin zuciyar wanda keyin kallon cike take da farggaba dan kar wanda yake kallo ya waiwayo, dazarar ya waiwayo zaiyi sauri ya kau da kai kodai yai fuska ko yayi murmushi dazarar an yi ido hudu da juna sai zuciya taji an kwaramata wani sanadari me kwaranyowa daga saman qirjinta zuwa qasa tamkar an zare mata laka ,daganan zuciya zatafara dan karan tunani akan sa me zafi da sanyi.
Kamar Gaskiya yana da kyau , ko yafiye baqi ,kawai abu dayane yai masa cikas ,in naso shi mundace ,gaskiya ni ba sa arsabace haka dai zuciya zatai ta tunanai.
Hankali da hangen nesa shine malamin dake tabbatarwa da zuciya soyayya da tahanyar tantance ingancin abin so bisa la akari da me zuciya take so.
Dazarar zuciya takamu so yayi loggin in sai kome nata yacanza.
Saimucewa wannan zuciyar barka da zuwa duniyar masoya, me cike da mayen soyayya wadda mayenta yafi na zuma bare sukari wane madara ,duniyar tunani da damuwa in ansami matsalat ,
amma in komai yatafi daidai baka iya kwatanta dadi da farincikin da masoya keji a zukataan su ba.
A lokacin da masoyan juna biyu suka hadu tare da misayar kallo nantake wata jazabar so ke lullube su tare da cillasu cikin kogin shauki cikin sai sujisu tamkar ba wasu masoya sai su, sukan manta da wanda ke kusa dasu.
Dazaka sa na urar leqa zuciya dakaga kifiyoyin sanadaran haske na fita daga wannan zuciya zuwa wannan zuciya.
Aduk lokacin da hasken kifiya ya soki zuciyar abin sonsa nantake farinciki da annashuwa ke sauka tare da mamaye dukkan sassan jiki masoya
nandanan karshashi ke sake haifar da wani kallo na daban wanda ba wanda akewa irin wannan kallon sai masoyin na hakika,kallone da baifi second biyu ba batare da qifta ido ba nantake dukkan wata damuwa ke gushewa daga zuciyar nantake fuskar masoya ke canjawa tana wana sheki da walwali tamkar tacaccen zinare dake haskakawa a tsakiyar rana.
Batare da bata lokaciba masoya zakaga sun sake kallon juna tare da sakar wani tautausan mursmushi me sa zuciya wata irin nutsuwa ta musamman ,
tabbas masoya kadaine ke iya musalta dadi da shauqi da jazabar da sukeciki a irin wannan yanayi.
A irin wannan yanayin komai masoyi yayi daidaine agun abun qaunarsa.
Dazarar masoyi ya buda tausasan lebbansa ya furta kalmar so wayyo ba abunda yafi jin wannan kalmar dadi musamman ma irin yanayin da aka furtata cikin nutsuwa ,murmushi kallon kayimin kuma dan shine kadai aka furtata nantake masoyi zaiji yafi kowa dace da abun qauna.
Musali Aishat hade da murmushi da kallon idanun masoyiya.
Ko zainab kinsan me humm wlh ina matuqar sonki
ko hafsat ina sonki
wadannan kalamaine me matuqar ratsazuciyar wadda akafurtawa da wanda yafurta.
IDAN AKA SAMI AKASI A DUN
IYAR SOYAYYA TO BA DUNIYAR DATAFITA ZAFI ,DIMUWA,AZABA DA ZAMAN KASO.
Gane haqiqanin so da soyayya sai dai Allah domin al'amuran soyayya tamkar kojine kowa shiga yake yayi iya iyawarsa yafito.
Samun soyayyar abu abune me wahala a mafiya lokaci domin yakan dau lokaci kafin aji anasonka musammanma ba asankaba.
Al amarin mace a soyayya kawai kaifi dayane intana sonka to tana sonka inbata sonka kawai bata sonka oda kun kai ku goma samarinta TO DAYA TAKE KALLO A MATSAYIN TAURARO shauran kawai tamkar shauran mutanen gari take ganinku koda kana shan kalaman soyayya daga gunta iya baka ne kawai kodan kwadayin abun hanunka.
Ba abun mamaki bane mace dan tafi son soyayya da shira da saurayi me iya kalamai DOMIN ANNABIN RAHAMA S.A.W YACE ACIIN ZANCE AKWAI SIHIRI.
mata sunfi maza shiga takura da qunci in soyayya tai gardama ,mazakuma sunfi yanke mummunan hukunci idan soyayya tai gardama.
Sautari namiji meyawan yan mata baifiya auren zabin ransaba wato sai qasa da ajinsa.
Budurwa e ruwan ido qarshenta tarihin soyayyarta nadama
damutane sun san sirrin dake tattare da matan kauye da na burni sunyi kwantai.
Me haquri shiyafi kowa cin ribar soyayya.hakanan wanda yafika iya soyayya tabbas zai iya rabaa da masoyiyarka.
Mata basufiye hangen yadda soyayyar su zata kasance a nangaba ba SUNFI DUBAN MATSAYIN TA A YANZU
09073717289
Kamar Gaskiya yana da kyau , ko yafiye baqi ,kawai abu dayane yai masa cikas ,in naso shi mundace ,gaskiya ni ba sa arsabace haka dai zuciya zatai ta tunanai.
Hankali da hangen nesa shine malamin dake tabbatarwa da zuciya soyayya da tahanyar tantance ingancin abin so bisa la akari da me zuciya take so.
Dazarar zuciya takamu so yayi loggin in sai kome nata yacanza.
Saimucewa wannan zuciyar barka da zuwa duniyar masoya, me cike da mayen soyayya wadda mayenta yafi na zuma bare sukari wane madara ,duniyar tunani da damuwa in ansami matsalat ,
amma in komai yatafi daidai baka iya kwatanta dadi da farincikin da masoya keji a zukataan su ba.
A lokacin da masoyan juna biyu suka hadu tare da misayar kallo nantake wata jazabar so ke lullube su tare da cillasu cikin kogin shauki cikin sai sujisu tamkar ba wasu masoya sai su, sukan manta da wanda ke kusa dasu.
Dazaka sa na urar leqa zuciya dakaga kifiyoyin sanadaran haske na fita daga wannan zuciya zuwa wannan zuciya.
Aduk lokacin da hasken kifiya ya soki zuciyar abin sonsa nantake farinciki da annashuwa ke sauka tare da mamaye dukkan sassan jiki masoya
nandanan karshashi ke sake haifar da wani kallo na daban wanda ba wanda akewa irin wannan kallon sai masoyin na hakika,kallone da baifi second biyu ba batare da qifta ido ba nantake dukkan wata damuwa ke gushewa daga zuciyar nantake fuskar masoya ke canjawa tana wana sheki da walwali tamkar tacaccen zinare dake haskakawa a tsakiyar rana.
Batare da bata lokaciba masoya zakaga sun sake kallon juna tare da sakar wani tautausan mursmushi me sa zuciya wata irin nutsuwa ta musamman ,
tabbas masoya kadaine ke iya musalta dadi da shauqi da jazabar da sukeciki a irin wannan yanayi.
A irin wannan yanayin komai masoyi yayi daidaine agun abun qaunarsa.
Dazarar masoyi ya buda tausasan lebbansa ya furta kalmar so wayyo ba abunda yafi jin wannan kalmar dadi musamman ma irin yanayin da aka furtata cikin nutsuwa ,murmushi kallon kayimin kuma dan shine kadai aka furtata nantake masoyi zaiji yafi kowa dace da abun qauna.
Musali Aishat hade da murmushi da kallon idanun masoyiya.
Ko zainab kinsan me humm wlh ina matuqar sonki
ko hafsat ina sonki
wadannan kalamaine me matuqar ratsazuciyar wadda akafurtawa da wanda yafurta.
IDAN AKA SAMI AKASI A DUN
IYAR SOYAYYA TO BA DUNIYAR DATAFITA ZAFI ,DIMUWA,AZABA DA ZAMAN KASO.
Gane haqiqanin so da soyayya sai dai Allah domin al'amuran soyayya tamkar kojine kowa shiga yake yayi iya iyawarsa yafito.
Samun soyayyar abu abune me wahala a mafiya lokaci domin yakan dau lokaci kafin aji anasonka musammanma ba asankaba.
Al amarin mace a soyayya kawai kaifi dayane intana sonka to tana sonka inbata sonka kawai bata sonka oda kun kai ku goma samarinta TO DAYA TAKE KALLO A MATSAYIN TAURARO shauran kawai tamkar shauran mutanen gari take ganinku koda kana shan kalaman soyayya daga gunta iya baka ne kawai kodan kwadayin abun hanunka.
Ba abun mamaki bane mace dan tafi son soyayya da shira da saurayi me iya kalamai DOMIN ANNABIN RAHAMA S.A.W YACE ACIIN ZANCE AKWAI SIHIRI.
mata sunfi maza shiga takura da qunci in soyayya tai gardama ,mazakuma sunfi yanke mummunan hukunci idan soyayya tai gardama.
Sautari namiji meyawan yan mata baifiya auren zabin ransaba wato sai qasa da ajinsa.
Budurwa e ruwan ido qarshenta tarihin soyayyarta nadama
damutane sun san sirrin dake tattare da matan kauye da na burni sunyi kwantai.
Me haquri shiyafi kowa cin ribar soyayya.hakanan wanda yafika iya soyayya tabbas zai iya rabaa da masoyiyarka.
Mata basufiye hangen yadda soyayyar su zata kasance a nangaba ba SUNFI DUBAN MATSAYIN TA A YANZU
09073717289
so tsuntsune 09073717289
SO TSUNTSUNE:
wannan azancin maganane tun iyaye da kakani kuma sanannan abune shi so tsuntsune ABUNE ME METUQAR MUHIMMANCI MUYI NAZARI AKAI KODA KADANNE MEYASA AKA DANGANTA SO DA TSUNSTSU?
tabbas dukkan wanda yasan dabi'ar tsuntsu to yasanshi da alqawari akan bishiya wato in tsuntsu tazo yai gida akan bishiya zaiwuya atashe shi daga wannan bishiyar ko ruwa ko rana saidai yaita gyara wannan gidan nasa KODA RUSAMASA SHI AKAYI , AMMA RANA A TSAKA KAWAI GANIN DAMAR SA SAI KAGA YATASHI DAGA WANNAN BISHIYAR WACCE GIDANSA YAKE KAI YAKOMA WATA YANA KUMA QOQARIN NEMAN GURBIN DA ZAI GINA WANI GIDAN KOMAI RASHIN KYAN WANNAN BISHIYAR KO HATSARINTA SHI SAM BAIDAMU BA haka zai koma kanta.
Meyakesa tsuntsu yin hakan ?
* buqatar son ransa
amma bawai dan ba abunci ba kodan abunci yayi yawaba domin tsuntsu yakan iya yima tafiya kusan kano to kaduna yaciko qundunsa yakuma dawo bishiyarsa ta ainashi baidamu ba.
Tabbas kalmar so itama tana da wadannan halaye MACE KAN IYA SON SAURAYI TSAHON LOKACI SAIKAGA KUMA RANA A TSAKA SO ANNE MESHI AN RASAHI sai kaga kuma yakoma kan wani watakilama ba azataba saikaga shi ake so koda bai kai wancan dinba inganci.
MEYASA HAKAN TAKE FARUWA?
* buqatar zuciya.
Wataqila dama can maleji takeyi dakai dan baka cika sharudan da take so saurayinta yazama yana dasu ba amma kana da kaso 50 cikin dari wataqila me ilmi take so ko me kudi ko danboko ko me haquri ko gaye ko ustaz Amma kuma kai duk rabinsu ne. Tofa dazarar taga wanda yake da wadannan sharudan nata saitaji ya kwantama a rai zucciyarta ta amunta dashi daganan zatafara sonsa ko a boye ko afili koda baida ingancin wancan.
* canjawar hali daga abunda akeso .IDAN YAZAMANA WANI DALILINE YASA AKE SONKA KAMAR ADDININKA ,KUDINKA HAQURINKA sai kuma ka canja kazama marar su tofa ananma so zai iyayin qaura daga kankan zuwa wanninka.
2 TSUN TSU YAKAN IYA TASHI DAGA KAN KOWACCE BISHIYA ZUWA WATA BISHIYAR KOWACCE YACIGABA DA SHA ANINSA.
hakama so idan wadancan dalilan suka faru yakan iya tashi daga kan qani yakoma kan yaya koda yaya yakoma kan qani ,daga da yakoma kan uba ,daga saurayi ya koma kan abokin saurayi ya,koma kan qawar budurwa.daga qanwa zuwa yaya
Batare da duba alaqar ko dangantaka dake tsakani ba.
MUSALI DAGA LABARI NAGASKIYA
akwai wata budurwa sunannata khadija da tana da saurayi suna soyayya yama turo iyayensa angama komai yakaimata akwati 2 dakudin aure AMMA RANA A TSAKA WANI MALAMI DAGA CIKIN MALAMAN MAKARANTAR ISLAMIYYAR SU yace yana sonta ,shikenan ta amunce masa soyayya wallahi kamar sunyi shekara.
Iyayenta sunyi sunyi taqi haqura takawo musu hujjojinta kuma sungamsu da ita
na 1 tace shi nafarko bashi da ilmin addini ITAKUMA KOWA YASAN YARINYAR DA SONKARATUN ADDINI tace ko sunyi aure yadinga biyamata karatu.
2 wannan yayi karatun boko har n c e amma shi nafarko iya sakandire yayi.
Tare dacewa shi wannan malamin da takeso bashi da sa na'a ta kirki.
Amma dukdahaka ita bata gahakaba tunda yana da ilmi kawai yacika sharudanta.
2* labarin haris da abokinsa bashir
bashir yanada buduwar amina suna soyayya rimi rimi watarana yakai abokinsa haris ,shikuma haris mutumne me surutu da tsokana da wasa da bandari.
Ranar farko da yaraka bashari gun amina SAI DA YASATA DARI DA NISHADI ,tundaga ranar baiqara raka bashirba domin yana zuwa zage kasuwa. Amma kullun bashir yaje shira SAI AMINA TACE MASA INA BASHIR KAQI ZUWA DASHI
har bayan sati tazago bashir yasake tawowa da haris gun amina sukayi shira sosai KAI NA TAQAICEMUKU HAKA AKAI TAYI HAR BASHIR YAFARA TSARGUWA har aqarshe amina tafarayiwa bashir kora da hali take kuma nunawa haris soyayya ita wallahi dashi sukafi dacewa kaima haris kasani
ALLAH YASA HARIS DIN ME HANKALINE YADENA ZUWA GUNTA MA DUKKA.
tabbas mace tana da wata illa takan iyayin soyayya da kai ta maleji koda bata sonka kafin tasami wani zabin ranta IDAN KAYI RASHIN SA'A KA AURIMACE A SOYAYYAR MALEJI TOFA KASHIGA UKU tun awatannin farko zakufara samun matsala aita mamaki meyakawo haka bayan auren soyayya akayi AMMA SU QAWAYENTA AMINANTA SU SUNSAN DAMA KAWAI TANA SOYAYYA DASHINE DAN BATA DA WANI SAI SHI.
amma wayayyiyar budurwa kuwa kaifi dayace in tana sonka kawai to tana sonka inbata sonka to bata sonka kawai saidai ko dan abun hanunka.
LALLAI SO TSUNTSUNE
wannan azancin maganane tun iyaye da kakani kuma sanannan abune shi so tsuntsune ABUNE ME METUQAR MUHIMMANCI MUYI NAZARI AKAI KODA KADANNE MEYASA AKA DANGANTA SO DA TSUNSTSU?
tabbas dukkan wanda yasan dabi'ar tsuntsu to yasanshi da alqawari akan bishiya wato in tsuntsu tazo yai gida akan bishiya zaiwuya atashe shi daga wannan bishiyar ko ruwa ko rana saidai yaita gyara wannan gidan nasa KODA RUSAMASA SHI AKAYI , AMMA RANA A TSAKA KAWAI GANIN DAMAR SA SAI KAGA YATASHI DAGA WANNAN BISHIYAR WACCE GIDANSA YAKE KAI YAKOMA WATA YANA KUMA QOQARIN NEMAN GURBIN DA ZAI GINA WANI GIDAN KOMAI RASHIN KYAN WANNAN BISHIYAR KO HATSARINTA SHI SAM BAIDAMU BA haka zai koma kanta.
Meyakesa tsuntsu yin hakan ?
* buqatar son ransa
amma bawai dan ba abunci ba kodan abunci yayi yawaba domin tsuntsu yakan iya yima tafiya kusan kano to kaduna yaciko qundunsa yakuma dawo bishiyarsa ta ainashi baidamu ba.
Tabbas kalmar so itama tana da wadannan halaye MACE KAN IYA SON SAURAYI TSAHON LOKACI SAIKAGA KUMA RANA A TSAKA SO ANNE MESHI AN RASAHI sai kaga kuma yakoma kan wani watakilama ba azataba saikaga shi ake so koda bai kai wancan dinba inganci.
MEYASA HAKAN TAKE FARUWA?
* buqatar zuciya.
Wataqila dama can maleji takeyi dakai dan baka cika sharudan da take so saurayinta yazama yana dasu ba amma kana da kaso 50 cikin dari wataqila me ilmi take so ko me kudi ko danboko ko me haquri ko gaye ko ustaz Amma kuma kai duk rabinsu ne. Tofa dazarar taga wanda yake da wadannan sharudan nata saitaji ya kwantama a rai zucciyarta ta amunta dashi daganan zatafara sonsa ko a boye ko afili koda baida ingancin wancan.
* canjawar hali daga abunda akeso .IDAN YAZAMANA WANI DALILINE YASA AKE SONKA KAMAR ADDININKA ,KUDINKA HAQURINKA sai kuma ka canja kazama marar su tofa ananma so zai iyayin qaura daga kankan zuwa wanninka.
2 TSUN TSU YAKAN IYA TASHI DAGA KAN KOWACCE BISHIYA ZUWA WATA BISHIYAR KOWACCE YACIGABA DA SHA ANINSA.
hakama so idan wadancan dalilan suka faru yakan iya tashi daga kan qani yakoma kan yaya koda yaya yakoma kan qani ,daga da yakoma kan uba ,daga saurayi ya koma kan abokin saurayi ya,koma kan qawar budurwa.daga qanwa zuwa yaya
Batare da duba alaqar ko dangantaka dake tsakani ba.
MUSALI DAGA LABARI NAGASKIYA
akwai wata budurwa sunannata khadija da tana da saurayi suna soyayya yama turo iyayensa angama komai yakaimata akwati 2 dakudin aure AMMA RANA A TSAKA WANI MALAMI DAGA CIKIN MALAMAN MAKARANTAR ISLAMIYYAR SU yace yana sonta ,shikenan ta amunce masa soyayya wallahi kamar sunyi shekara.
Iyayenta sunyi sunyi taqi haqura takawo musu hujjojinta kuma sungamsu da ita
na 1 tace shi nafarko bashi da ilmin addini ITAKUMA KOWA YASAN YARINYAR DA SONKARATUN ADDINI tace ko sunyi aure yadinga biyamata karatu.
2 wannan yayi karatun boko har n c e amma shi nafarko iya sakandire yayi.
Tare dacewa shi wannan malamin da takeso bashi da sa na'a ta kirki.
Amma dukdahaka ita bata gahakaba tunda yana da ilmi kawai yacika sharudanta.
2* labarin haris da abokinsa bashir
bashir yanada buduwar amina suna soyayya rimi rimi watarana yakai abokinsa haris ,shikuma haris mutumne me surutu da tsokana da wasa da bandari.
Ranar farko da yaraka bashari gun amina SAI DA YASATA DARI DA NISHADI ,tundaga ranar baiqara raka bashirba domin yana zuwa zage kasuwa. Amma kullun bashir yaje shira SAI AMINA TACE MASA INA BASHIR KAQI ZUWA DASHI
har bayan sati tazago bashir yasake tawowa da haris gun amina sukayi shira sosai KAI NA TAQAICEMUKU HAKA AKAI TAYI HAR BASHIR YAFARA TSARGUWA har aqarshe amina tafarayiwa bashir kora da hali take kuma nunawa haris soyayya ita wallahi dashi sukafi dacewa kaima haris kasani
ALLAH YASA HARIS DIN ME HANKALINE YADENA ZUWA GUNTA MA DUKKA.
tabbas mace tana da wata illa takan iyayin soyayya da kai ta maleji koda bata sonka kafin tasami wani zabin ranta IDAN KAYI RASHIN SA'A KA AURIMACE A SOYAYYAR MALEJI TOFA KASHIGA UKU tun awatannin farko zakufara samun matsala aita mamaki meyakawo haka bayan auren soyayya akayi AMMA SU QAWAYENTA AMINANTA SU SUNSAN DAMA KAWAI TANA SOYAYYA DASHINE DAN BATA DA WANI SAI SHI.
amma wayayyiyar budurwa kuwa kaifi dayace in tana sonka kawai to tana sonka inbata sonka to bata sonka kawai saidai ko dan abun hanunka.
LALLAI SO TSUNTSUNE
SOYAYYAR MALEJI. 09073717289
SOYAYYAR MALEJI.
soyayyar malaje wani salone na yaudara afakai a yayin da budurwa take soyayya da saurayinta amma a ranta jitake maleji takeyi dakai duk sadda Allah yakawo mata wanifa wanda taga yaimata 95% to daka ranar zagane shayi ruwane SAIKAGA TAFARA CANJAMA FUSKA DAGANANA SAI KAGA ANAIMA KORA DA HALI DUK DAN KATANKA ARABU DUTSE AHANUN RIGA.
YA AKEYI HAKAN TAKE FARUWA?
kowacce mace tana da zabi da muradi a ranta game da irin miji ko saurayi datakeso danhaka idan tarasa me irin wadannan halaye da takeso 100 bisa 100 gashi kuma tana buqatar saurayi kodan gorin qawaye SAIKAGA TASAMI SAURAYI ME WASU IRIN DABI'UN DA TAKESO A RANTA KODA 50 CIKIN DARI haka zatai ta soyayya dakai amma fa aranta kullun burinta bakaineba Allah yakawo wandayacika sharudanta tacanjaka.
* irin wannan soyayyar saurayi yana daukar caji akansa domin yakan kasa gane haqiqanin matsayin sa a ranta domin yau takan nuna masa soyayya matuqa wani lokacin kuma saiyaga alamun kamar bata sonsa sosai YAKUMA RASA AMSA DAGA BAKINTA .
* YAU TAKULA WANCAN SAURAYIN GOBE TA KULA WANCAN KULLIN TANA NAZARINSU DAN TAZABA sai saurayi yazo mata yau tabashi lokaccin shirarka.
Tabbas wannan salone na soyayyar yaudara yan samari yakamata ka ankara dasu
soyayyar malaje wani salone na yaudara afakai a yayin da budurwa take soyayya da saurayinta amma a ranta jitake maleji takeyi dakai duk sadda Allah yakawo mata wanifa wanda taga yaimata 95% to daka ranar zagane shayi ruwane SAIKAGA TAFARA CANJAMA FUSKA DAGANANA SAI KAGA ANAIMA KORA DA HALI DUK DAN KATANKA ARABU DUTSE AHANUN RIGA.
YA AKEYI HAKAN TAKE FARUWA?
kowacce mace tana da zabi da muradi a ranta game da irin miji ko saurayi datakeso danhaka idan tarasa me irin wadannan halaye da takeso 100 bisa 100 gashi kuma tana buqatar saurayi kodan gorin qawaye SAIKAGA TASAMI SAURAYI ME WASU IRIN DABI'UN DA TAKESO A RANTA KODA 50 CIKIN DARI haka zatai ta soyayya dakai amma fa aranta kullun burinta bakaineba Allah yakawo wandayacika sharudanta tacanjaka.
* irin wannan soyayyar saurayi yana daukar caji akansa domin yakan kasa gane haqiqanin matsayin sa a ranta domin yau takan nuna masa soyayya matuqa wani lokacin kuma saiyaga alamun kamar bata sonsa sosai YAKUMA RASA AMSA DAGA BAKINTA .
* YAU TAKULA WANCAN SAURAYIN GOBE TA KULA WANCAN KULLIN TANA NAZARINSU DAN TAZABA sai saurayi yazo mata yau tabashi lokaccin shirarka.
Tabbas wannan salone na soyayyar yaudara yan samari yakamata ka ankara dasu
nasiha 09073717289
DAN UWA KADA KADAMU DA NEMAN SUNA KAIDAI AIKATA ALKAIRI KAYIWA QASARKA AIKI ,DAYAWAN MUTANE SUNSAMI SUNA AMMA BAI AMFANE SU DA KOMAIBA.
* yiqoqari kayi amfani da damarka tunkafin ta kufcema domin dayawan abunda kakeganinsa abanza kusa da kai kakan kasa cin moriyars koda yana da muhimmanci
* KASANI QARFIN ZUCIYA SHINE TUSHEN KOWACCE NASARA.
* indai zaka jajurce akan abun dakasa agaba to lallai zakai nasara
* KADA KADAMU DA SURUTUN MUTANE AKAN ABUN DA KA HIMMATU NA ALKAIRI ,DOMIN BAZA KATABA KUBUTA DAGA ZARGIN MUTANE BA KODA KAYI YADDA SUKE SO
* kasani duniya bazata taba rabuwa da mutanan banzaba kaidai yi qoqari kazama nagari.
* BURIN MUTANAN BANZA KOWA MA YAZAMA NA BANZA,BURIN MUTANAN KIRKI KOWA YAZAMA NA KIRKI HAKAN KUMA ZAIYI WUYA.
* mafi girman asara shine ka shagaltu da laifin wani bayan kamanta da naka.
*ME HANKALI SHIKE SAWA HARSHEN SA LINZAMI ,DOMIN TUTSUN HARSHE SAU DAYA KAN RUGUZA AYYUKAN KA NA SHEKARU 1000.
* Da zamu ji tsoran Allah kamar yadda muke tsoran mutuwar mu ,da mundinga gaisawa da mala ika ido da ido.
ALLAH KASA MUCIKA DA IMANI
* yiqoqari kayi amfani da damarka tunkafin ta kufcema domin dayawan abunda kakeganinsa abanza kusa da kai kakan kasa cin moriyars koda yana da muhimmanci
* KASANI QARFIN ZUCIYA SHINE TUSHEN KOWACCE NASARA.
* indai zaka jajurce akan abun dakasa agaba to lallai zakai nasara
* KADA KADAMU DA SURUTUN MUTANE AKAN ABUN DA KA HIMMATU NA ALKAIRI ,DOMIN BAZA KATABA KUBUTA DAGA ZARGIN MUTANE BA KODA KAYI YADDA SUKE SO
* kasani duniya bazata taba rabuwa da mutanan banzaba kaidai yi qoqari kazama nagari.
* BURIN MUTANAN BANZA KOWA MA YAZAMA NA BANZA,BURIN MUTANAN KIRKI KOWA YAZAMA NA KIRKI HAKAN KUMA ZAIYI WUYA.
* mafi girman asara shine ka shagaltu da laifin wani bayan kamanta da naka.
*ME HANKALI SHIKE SAWA HARSHEN SA LINZAMI ,DOMIN TUTSUN HARSHE SAU DAYA KAN RUGUZA AYYUKAN KA NA SHEKARU 1000.
* Da zamu ji tsoran Allah kamar yadda muke tsoran mutuwar mu ,da mundinga gaisawa da mala ika ido da ido.
ALLAH KASA MUCIKA DA IMANI
CAKWAKIYAR SOYAYYA. 09073717289
ABU DAYA ME MATUKAR MUHIMMANCI DA MASOYA KE MANTAWA YAYIN DA AKA SHIGA CAKWAKIYAR SOYAYYA.
idan so yasami tangarda akasami rabuwa sai kaga zuciya ta cika maqil da baqinciki da haushi tareda wata damuwa me mamaye zuciyata dajefata cikin rashin sukuni SAIKAGA MUTUM YA RASA NUTSUWA KAMAR SABON MAHAUKACI KO DAN BURSUNA sai idonsa yarufe tamkar BAITABA JIN SUNAN KALMAR QADDARA BA,
Yakan iya daukar mummunan mataki ko kauce hanya ko ma jefa kai a halaka,
Lallai Yadda da qaddara mekyau ko akasin hakan abune me matuqar amfani ga masoya. ADUK SADDA A KA SHIGA CAKWAKIYAR SOYAYYA
BABU WANI MAGANI DAYAWUCE HAQURI sannan kuma haquri bayazuwa saitare da imani da qaddara kowacce iri.
Da ace masoyan da sukasamI matsalar soyayya
ZASU HARARO QADDARA A ZUCIYANSU DA SAI SUJI ARANSU
LALLAIFA ALLAH NE YAQADDARA BAZAN AURI WANCE BA KO BA ZAN AURI WANE BA domin idan dukduniyarnan dangin mu ne da na su wance KUMA MASOYAN MUNE SU suka taru akan lallai sai na aureta ko saina aureshi gashi kuma Allah yaqaddara ba matatabace tofa saidai suyi abanza bazasu iya amfanar dakomaiba ballantana su canja qaddarar.
HAKANANMA IDAN DUKDUNIYANNAN DANGIN KA DANATA NE KUMA BASA SONKU DA AURE DA ZASU TARU AKAN LALLAI BAZAKUYI AURE BA Alhalin Allah swt kuma yaqadarta da sai kunyi tofa basu isa su hana komaiba kome qoqarin su idan zuciyar masoyi ko masoyiya ta hararo wannan sannan kuma ta dauka cewa sai me imanine ke yadda da qaddara nantake saikaga zuciya tayi rauni tayi saranda sai haquri ya mamayeta a sakamakon yadda da qaddara SAIKAGA CIKIN HIKIMAR ALLAH MASOYI KO MASOYIYA SUNYI TAWAKKI HAR SUN DAWO HAYYACINSU BATARE DA DAUKAR MUMMUNAN MATKIBA BA KO JEFA KAI GA HALAKA.
ALLAH KA KAREMU AGA CAKWAKIYAR SOYAYYA.
idan so yasami tangarda akasami rabuwa sai kaga zuciya ta cika maqil da baqinciki da haushi tareda wata damuwa me mamaye zuciyata dajefata cikin rashin sukuni SAIKAGA MUTUM YA RASA NUTSUWA KAMAR SABON MAHAUKACI KO DAN BURSUNA sai idonsa yarufe tamkar BAITABA JIN SUNAN KALMAR QADDARA BA,
Yakan iya daukar mummunan mataki ko kauce hanya ko ma jefa kai a halaka,
Lallai Yadda da qaddara mekyau ko akasin hakan abune me matuqar amfani ga masoya. ADUK SADDA A KA SHIGA CAKWAKIYAR SOYAYYA
BABU WANI MAGANI DAYAWUCE HAQURI sannan kuma haquri bayazuwa saitare da imani da qaddara kowacce iri.
Da ace masoyan da sukasamI matsalar soyayya
ZASU HARARO QADDARA A ZUCIYANSU DA SAI SUJI ARANSU
LALLAIFA ALLAH NE YAQADDARA BAZAN AURI WANCE BA KO BA ZAN AURI WANE BA domin idan dukduniyarnan dangin mu ne da na su wance KUMA MASOYAN MUNE SU suka taru akan lallai sai na aureta ko saina aureshi gashi kuma Allah yaqaddara ba matatabace tofa saidai suyi abanza bazasu iya amfanar dakomaiba ballantana su canja qaddarar.
HAKANANMA IDAN DUKDUNIYANNAN DANGIN KA DANATA NE KUMA BASA SONKU DA AURE DA ZASU TARU AKAN LALLAI BAZAKUYI AURE BA Alhalin Allah swt kuma yaqadarta da sai kunyi tofa basu isa su hana komaiba kome qoqarin su idan zuciyar masoyi ko masoyiya ta hararo wannan sannan kuma ta dauka cewa sai me imanine ke yadda da qaddara nantake saikaga zuciya tayi rauni tayi saranda sai haquri ya mamayeta a sakamakon yadda da qaddara SAIKAGA CIKIN HIKIMAR ALLAH MASOYI KO MASOYIYA SUNYI TAWAKKI HAR SUN DAWO HAYYACINSU BATARE DA DAUKAR MUMMUNAN MATKIBA BA KO JEFA KAI GA HALAKA.
ALLAH KA KAREMU AGA CAKWAKIYAR SOYAYYA.
Soyayyar fari 09073717289
SAURAYIN FARI KO BUDURWAR FARI.
Budurwa fari ko saurayin fari sune saurayi ko budurwar da suke sabun shiga a soyayya watoa abaya basu taba soyayyaba sai ayau sukafara.
Su kan tsinci kansu cikin basabinba da da naci har agane su musamman ma ace suna kantashen balagar fari.
Irinsune basa iya baccci saai sunga juna ko sai sunji maganar juna.
Basa gajiya da shira kaganshi yaje zance da anidar daa sallar isha kotuwa bayacci sai yadawo wani tunmagariba ma zakaganshi.
Hakanan itama tana gida tana tsiman sa wata harqofar gida zatana leqowa ko tafito waje.
Tabbas saurayin fari nada shiga rai hakama budurwar fari MAZA KAN IYA RABUWA DA BUDURWAR FARI CIKIN SAUQI AMMA MATAKUWA SUKAN KASA ABUN YANAIMUSU ILLA wata ko da tayi aure bata iya haqura da saurayinta nafari kodai takwashi hotunansa tana gani ko dai tana kiransa awaya a boye .
Tabbas ssaurayin fari nadamatuqar shiga rai.
DAZARAR KAZAMA KAINE NAFARKO A RAYUWA DA KAFARA FURTAWA MACE KALMAR NAN ME TSADA DA DADIN JI KODA DAGABAKIN MAKIYINE wato ina sonki.
Idan budurwa ba a taba furta mata irin wannan kalmarba to zai yi wuya in bata amshi soyayyarkaba musamman ma qaramar budurwa domin su tunanin su furta kalmar so itace jigon soyayya.
Kuma sautari sukan amuce da mutum batare da la akari dashi wayebe a a sudai soyayyar suke dubawa.
Idan kai sa a kazamana farkon furtawa mace kalmar ina sonki kuma a mahallinta ina me baka tabbas kaso 85 cikin dari zakai nasara.kuma idan kukafara soyayya zai wuya a rabaku matuqar ka iya soyayya kana kuma bata kulawa yadda yakamata zai wuya wani yaqwace ma ita IDAN KUWA KAGA DAGA BAYA TA BARKA TOFA KASO 90 LAIFIN DAGA GAREKANE.
kodaai baka bata kulawa kuma baka iya soyayyaba tabbass in wani yazo wanda yafika iyawa kobata kula to za ta iya juyama baya.
Hakannan idan kakasa fahimtarta me take so meye ra ayinta to ananma zaku iya rabuwa.
Musali wata ra yinta shine tana son matashi me neman ilmin addini sai tagane ashe kaidin bahakabane kallon kitse takewa rogo anan ma zata iya juyamaa baya.
Abokina kasami budurwar da batada sauri kuma bata taba saurayiba ko yar waye kazamana kaine kafara furtamata kalmar so tabbas indai kafurta a mahallinta to za ai nasara zata amshi soyayyarka daganan saikayi amfani da plan 1 na soyayya da qaramar budurwa ko tafari(dashen soyayya).
Sai kaje kuma plan 2 na sacce zuciya daganan sai kayi plan3 mallake zuciya idan kakai wannan matakin aboki idan kaga baka auretaba to ALLAH NE YAYI BA MATARKABA CE .kuma koda iyayenta sun auramata wani mekudi tadole tofa SUN AURAMASA GANGAN JIKINE AMMA ZUCIYARTA TANA GAREKA.
kuma koda itace ta ha inceka sai tayi nadama sosai
dan ganin post mu harda plan 1 da 2 da 3 kuje www.arewa2,wap,sh
mungode
Budurwa fari ko saurayin fari sune saurayi ko budurwar da suke sabun shiga a soyayya watoa abaya basu taba soyayyaba sai ayau sukafara.
Su kan tsinci kansu cikin basabinba da da naci har agane su musamman ma ace suna kantashen balagar fari.
Irinsune basa iya baccci saai sunga juna ko sai sunji maganar juna.
Basa gajiya da shira kaganshi yaje zance da anidar daa sallar isha kotuwa bayacci sai yadawo wani tunmagariba ma zakaganshi.
Hakanan itama tana gida tana tsiman sa wata harqofar gida zatana leqowa ko tafito waje.
Tabbas saurayin fari nada shiga rai hakama budurwar fari MAZA KAN IYA RABUWA DA BUDURWAR FARI CIKIN SAUQI AMMA MATAKUWA SUKAN KASA ABUN YANAIMUSU ILLA wata ko da tayi aure bata iya haqura da saurayinta nafari kodai takwashi hotunansa tana gani ko dai tana kiransa awaya a boye .
Tabbas ssaurayin fari nadamatuqar shiga rai.
DAZARAR KAZAMA KAINE NAFARKO A RAYUWA DA KAFARA FURTAWA MACE KALMAR NAN ME TSADA DA DADIN JI KODA DAGABAKIN MAKIYINE wato ina sonki.
Idan budurwa ba a taba furta mata irin wannan kalmarba to zai yi wuya in bata amshi soyayyarkaba musamman ma qaramar budurwa domin su tunanin su furta kalmar so itace jigon soyayya.
Kuma sautari sukan amuce da mutum batare da la akari dashi wayebe a a sudai soyayyar suke dubawa.
Idan kai sa a kazamana farkon furtawa mace kalmar ina sonki kuma a mahallinta ina me baka tabbas kaso 85 cikin dari zakai nasara.kuma idan kukafara soyayya zai wuya a rabaku matuqar ka iya soyayya kana kuma bata kulawa yadda yakamata zai wuya wani yaqwace ma ita IDAN KUWA KAGA DAGA BAYA TA BARKA TOFA KASO 90 LAIFIN DAGA GAREKANE.
kodaai baka bata kulawa kuma baka iya soyayyaba tabbass in wani yazo wanda yafika iyawa kobata kula to za ta iya juyama baya.
Hakannan idan kakasa fahimtarta me take so meye ra ayinta to ananma zaku iya rabuwa.
Musali wata ra yinta shine tana son matashi me neman ilmin addini sai tagane ashe kaidin bahakabane kallon kitse takewa rogo anan ma zata iya juyamaa baya.
Abokina kasami budurwar da batada sauri kuma bata taba saurayiba ko yar waye kazamana kaine kafara furtamata kalmar so tabbas indai kafurta a mahallinta to za ai nasara zata amshi soyayyarka daganan saikayi amfani da plan 1 na soyayya da qaramar budurwa ko tafari(dashen soyayya).
Sai kaje kuma plan 2 na sacce zuciya daganan sai kayi plan3 mallake zuciya idan kakai wannan matakin aboki idan kaga baka auretaba to ALLAH NE YAYI BA MATARKABA CE .kuma koda iyayenta sun auramata wani mekudi tadole tofa SUN AURAMASA GANGAN JIKINE AMMA ZUCIYARTA TANA GAREKA.
kuma koda itace ta ha inceka sai tayi nadama sosai
dan ganin post mu harda plan 1 da 2 da 3 kuje www.arewa2,wap,sh
mungode
KO KATABA FURTAWA BUDURWA KALMAR SO TA GWALEKA ? 09073717289
KO KATABA FURTAWA BUDURWA KALMAR SO TA GWALEKA ?
wani matashi ne yaga budurwa yaji yana sonta yaje yasame ta yafada mata yana matuqar qau narta sosai.
Sai tace masa to yabata lokaci zatai shawara.
Haka matshinnan yaje yai ta tsimanta tsahon sati biyu gaashi kusa da unguwarsu take amma bata aikoma sa da amsaba baikuma ga wata alama ba hasalima sai yadena ganinta.
Watarana yana zaune acikin abokan sai yagano ta yatashi da saurin sa yabita yakira sunan ta.
Nusaiba dan Allah tsaya minti 2
nusaiba ta tsaya tanai masa kallon me ketafe dakai
mu azzam yace nusaiba na dade ina ta dubaki amma ban gankiba.
Nusaiba tace TO KAYAN WANI NA SATA KO NAKASHE WANI NE AKE NEMANA?
mu azzzam yai murmushin yaqe yace
mata wallahi tunsadda mukayi maganar nan hankalina atashe nusaiba idanuwana basu kara ganinkiba.
Nusaiba tace wacce maganar kuma mukayi dakai ?
Mu azzam yace kin manta to bana tuna miki ,wallahi nusaiba inamatuqar sonki sosai dan Allah kibani dama....
Sai nusaiba ta katseshi tace masa
malam saurara wannan energy dinnaka dakake qoqarin batawa akaina kayi amfani dashi kaje ka nemi kudi kawai
tajuya tatafi
mu azzam yace nusaiba nusaiba wait dan Allah ,amma bata waiwayoba HAWAYE YAZUBO A IDON MU AZZAM DAN YAKAMU DA SON NUSAIBA.
shin kokasan radadin da zuciye keji yayin da aka qikarbar soyayyarta alhalin ita tariga takamu?
Zuciya takan raunana hartazubda hawaye dakasancewa cikin takaici.
Matassa qalubalenku kanemi kudi tunkan abun saye baizoba 85% yanmatan yanzu suda iyayensu kudi suke so.
wani matashi ne yaga budurwa yaji yana sonta yaje yasame ta yafada mata yana matuqar qau narta sosai.
Sai tace masa to yabata lokaci zatai shawara.
Haka matshinnan yaje yai ta tsimanta tsahon sati biyu gaashi kusa da unguwarsu take amma bata aikoma sa da amsaba baikuma ga wata alama ba hasalima sai yadena ganinta.
Watarana yana zaune acikin abokan sai yagano ta yatashi da saurin sa yabita yakira sunan ta.
Nusaiba dan Allah tsaya minti 2
nusaiba ta tsaya tanai masa kallon me ketafe dakai
mu azzam yace nusaiba na dade ina ta dubaki amma ban gankiba.
Nusaiba tace TO KAYAN WANI NA SATA KO NAKASHE WANI NE AKE NEMANA?
mu azzzam yai murmushin yaqe yace
mata wallahi tunsadda mukayi maganar nan hankalina atashe nusaiba idanuwana basu kara ganinkiba.
Nusaiba tace wacce maganar kuma mukayi dakai ?
Mu azzam yace kin manta to bana tuna miki ,wallahi nusaiba inamatuqar sonki sosai dan Allah kibani dama....
Sai nusaiba ta katseshi tace masa
malam saurara wannan energy dinnaka dakake qoqarin batawa akaina kayi amfani dashi kaje ka nemi kudi kawai
tajuya tatafi
mu azzam yace nusaiba nusaiba wait dan Allah ,amma bata waiwayoba HAWAYE YAZUBO A IDON MU AZZAM DAN YAKAMU DA SON NUSAIBA.
shin kokasan radadin da zuciye keji yayin da aka qikarbar soyayyarta alhalin ita tariga takamu?
Zuciya takan raunana hartazubda hawaye dakasancewa cikin takaici.
Matassa qalubalenku kanemi kudi tunkan abun saye baizoba 85% yanmatan yanzu suda iyayensu kudi suke so.
Sunday, 8 October 2017
MATSALOLIN MATAN HAUSAWA DAKUMA ABUNDAYASA SHAURAN QABILU SUKAFI NA HAUSAWA IYA ZAMAN AURE. 09073717289
MATSALOLIN MATAN HAUSAWA DAKUMA ABUNDAYASA SHAURAN QABILU SUKAFI NA HAUSAWA IYA ZAMAN AURE.
Dalilai dayawa sunnuna mana cewa matan shauran qabilu sunfi na malam ba haushe dadin zama hakan tasa a yau zamu tattauna akan wasu dalilai kamar haka
*1.Raini: Akwai tsabar raini ga matar malam bahaushe,zaku zauna da mace shekara da shekaru amma rana daya matsala tasamu zakaji maganganu na raini kaji suna cewa mazajensu kaddara ce ta sa suka aure su. Sai ka ji suna cewa ‘Idan ba kaddara ba ba abunda zaisa na aureka ,Ai namiji ba dan goyo da zani ne ba ,daman duk dukwacce ta dauki namiji uba zata mutu maraya ,
in munlura mun fassara wannan kalaman munfahimce su da kyau zamugane manufarsu kada mace ta sake ta baiwa mijinta yadda dari bisa dari,kada tabashi soyayyarta duka .
Hakan tasa maza hausawa dayawan su wlh suna zaune damatan su a lalura kawai sabo da abun haushi da qularwa
KUMA ABUN MAMAKI DAYAWAN MATAN HAUSAWA SUNA DA WANNAN RA AYIN.
Sabanin shauran qabilu zakasame su basa raina mazajensu
*2.Rashin yi wa miji hidima: A nan ma. Za ka ga sauran matan kabilu suna yi wa mazajensu wanki da guga da wanke takalmi da lura da kwalliyar maigida da gyara masa ado,wasu hargona nazuwa,daukar nauyin karatun yaya ,riga amma matan bahaushe babu ruwansu, sai dai su ci su kwanta, babu ruwansu da mijinsu, balantana su yi masa wata hidima,. Hidimar kawai da za ta yi masa shi ne, ta dafa masa abinci, ko ta kai masa ruwan wanka. BAWAI ANCE A ADDINAN CE WAJIBINE SAI TAYI HIDIMA KAMAR BAIWABA BA ,A A,AMMA TA FUSKAR MALLAKE MIJI DA NUNA MASA QAUNA SAI KIN YIMASA HIDIMA DAI DAI DA ARZIKINSA ,MUSALI GYARAMASA KWALLIYA GOGEMASA TAKALMI DA JAKA DAURAMASA NECKTILE GYARA MASA FUSKA D KILIFA ,GYRA MASA HULA RIQEMASA JAKA ,IN ZAKI IYAYIMASA WANKIMA TO BALIFI AMMA BA TILAS ake zance ta wuce haka ba. Wadansu matan kabilun ma har yi wa majansu sutura suke yi tare da yi musu kyaututtukan bazata. Duk wannan yana kara soyayya da shakuwa tsakanin ma’aurata da masu soyayya.
Ba ina nufin namiji ya kwanta matarsa ta rika yi masa hidima da bautaba kamar yadda akeyi a wasu guraren kaga anmaidamata tamkar bayi suyi casa suyi surfe suyi niqa,da shauran aikin wahala hakan baidaceba dan bautar da matane.AMMA KODA MIJINKI MEKUDINE TO YANA BUQATAR HIDIMA KODA DA KYAUTATAWANE 3*Rashin godiya: Matan bahaushe suna da wata al’ada ta rashin godewa kokarin da mazajensu suke yi musu. Ba su nuna godiyar a aikace ko kuma su furta da baka. Akwai matan da suke cewa mazajensu mai suka taba yi musu tun da
nazo hanunka WANNAN KALMACE ME MUNI SAMA DA SHEKARU DARURRUKA ANNABI S.A.W YASUFFANTA MATA DA FADARTA
amma abun mamaki yadda kasan da matan hausawa annabi s.a.w yake dan bincike yanuna sunfi shauran mata fadarta.
Akwai nau o i nanunawa miji godiya,kuma WALLAHI DUKSADDA KIKA NUNAWA MIJI GODIYA SAIYAJI YAQARA SONKI KINGA ASHE RIBARKICE MA
amma bun haushi yan kalmomi kadan da zata furtawa mijinta hade da murmushi da kyakkyawan kallo shikenan fa kinfarantawa mijinki rai kin qarasamun matsayi azuciyarsa ,gakuma hidimar da yaiyomiki ga Addu ah mala iku nayi miki
amma badai matar malam bahaushe WLH SAUTARI INKAGA MATAR MALAM BA HAUSHE TANAIMA GODIYA DAFARA TO TA CUTARDAKAI ,TAMATSA MA KAYIMATA HIDIMAR DATAFI QARFINKA KO SHINE KAWAI ZATAIMA GODIYA DA FARA AH.
*4 boye soyayya ga miji:
itama wata dabi ah ce ta matan hausawa ,rashin nunawa miji soyayya sai dai bayabaya ,dan wasu matan sundauka nunawa miji soyayya nasa miji yarainaki saikaga ba ayimasa komai wani SU MATAN HAUSAWA ABUN DASUKA DAUKA MA NUNA SOYAYYA GAMIJI ITACE KAWAI KWANCIYAR AURE.amma bayan haka bawata soyayya ta kuzo kuga dasuke nunawa mazajen su ,sautari zakaji matan wasu qabilun sunacewa wlh da za su hada kishi da bahaushi sai sunqwace mijin ba malamai ba boko kawai tsantsar nunawa miji kulawa da soyayya da hidimi.
*5.watsar da kwalliya bayan aure da rashin iya tsara kwalliya:
matar malam bahaushe da zarar tayi aure bayan tagama cinye amarcinta hakanan zakaga tawatsar da dabi arta ta kwalliya takoma daura zani iya qirji,kwaskwarima ,ballantana tafara tara yaya subhanallah
hakanan suke wajen tsari ar sa kaya sudai yayi yayi kawai abun da ake yayi kawai shine zabinsyu a a kiyitinani memijinki yake so kinayimasa kwalliyar qananan kaya ,ko mini siket ko doguwar riga ko riga da sket ko jeans ,kina yiwa mijinki koda kuna gidan yawa kiyimasa adaka,AMMA KINFI SHEKARA 10 KULLUN ZANI ,KEDAI KI DAURA ZANI KAWAI YAKAMATA KI KARANCI ME MIJINKI YAKE SO A DRESING KINA YIMASA DAIDAI DA ARZIKINKU.
*6:RASHIN IYA KISHI:
malatar malam bata iya kishi ba kokadan KISHI ANAYINSANE DAN AMALLAKE MIJI TAHANYAR KYAUTATAMASA AMMA ITA MATAR BAHAUSHE SAI DAI ABATAWA MIJI RAI.
*7 imani da bokaye da mugayen malamai da a siri da tsafi ga miji ko kishiya ko yan uwan miji .
**************************
dayawan ku matan hausa anyimuku nisa afagen zamantakewa kamar yadda kukasani yau duniya tacigaba sosai akowanna bangare tohakama bangaren zamantakewa ansami cigaba yakamata kuma kucanja.
Dalilai dayawa sunnuna mana cewa matan shauran qabilu sunfi na malam ba haushe dadin zama hakan tasa a yau zamu tattauna akan wasu dalilai kamar haka
*1.Raini: Akwai tsabar raini ga matar malam bahaushe,zaku zauna da mace shekara da shekaru amma rana daya matsala tasamu zakaji maganganu na raini kaji suna cewa mazajensu kaddara ce ta sa suka aure su. Sai ka ji suna cewa ‘Idan ba kaddara ba ba abunda zaisa na aureka ,Ai namiji ba dan goyo da zani ne ba ,daman duk dukwacce ta dauki namiji uba zata mutu maraya ,
in munlura mun fassara wannan kalaman munfahimce su da kyau zamugane manufarsu kada mace ta sake ta baiwa mijinta yadda dari bisa dari,kada tabashi soyayyarta duka .
Hakan tasa maza hausawa dayawan su wlh suna zaune damatan su a lalura kawai sabo da abun haushi da qularwa
KUMA ABUN MAMAKI DAYAWAN MATAN HAUSAWA SUNA DA WANNAN RA AYIN.
Sabanin shauran qabilu zakasame su basa raina mazajensu
*2.Rashin yi wa miji hidima: A nan ma. Za ka ga sauran matan kabilu suna yi wa mazajensu wanki da guga da wanke takalmi da lura da kwalliyar maigida da gyara masa ado,wasu hargona nazuwa,daukar nauyin karatun yaya ,riga amma matan bahaushe babu ruwansu, sai dai su ci su kwanta, babu ruwansu da mijinsu, balantana su yi masa wata hidima,. Hidimar kawai da za ta yi masa shi ne, ta dafa masa abinci, ko ta kai masa ruwan wanka. BAWAI ANCE A ADDINAN CE WAJIBINE SAI TAYI HIDIMA KAMAR BAIWABA BA ,A A,AMMA TA FUSKAR MALLAKE MIJI DA NUNA MASA QAUNA SAI KIN YIMASA HIDIMA DAI DAI DA ARZIKINSA ,MUSALI GYARAMASA KWALLIYA GOGEMASA TAKALMI DA JAKA DAURAMASA NECKTILE GYARA MASA FUSKA D KILIFA ,GYRA MASA HULA RIQEMASA JAKA ,IN ZAKI IYAYIMASA WANKIMA TO BALIFI AMMA BA TILAS ake zance ta wuce haka ba. Wadansu matan kabilun ma har yi wa majansu sutura suke yi tare da yi musu kyaututtukan bazata. Duk wannan yana kara soyayya da shakuwa tsakanin ma’aurata da masu soyayya.
Ba ina nufin namiji ya kwanta matarsa ta rika yi masa hidima da bautaba kamar yadda akeyi a wasu guraren kaga anmaidamata tamkar bayi suyi casa suyi surfe suyi niqa,da shauran aikin wahala hakan baidaceba dan bautar da matane.AMMA KODA MIJINKI MEKUDINE TO YANA BUQATAR HIDIMA KODA DA KYAUTATAWANE 3*Rashin godiya: Matan bahaushe suna da wata al’ada ta rashin godewa kokarin da mazajensu suke yi musu. Ba su nuna godiyar a aikace ko kuma su furta da baka. Akwai matan da suke cewa mazajensu mai suka taba yi musu tun da
nazo hanunka WANNAN KALMACE ME MUNI SAMA DA SHEKARU DARURRUKA ANNABI S.A.W YASUFFANTA MATA DA FADARTA
amma abun mamaki yadda kasan da matan hausawa annabi s.a.w yake dan bincike yanuna sunfi shauran mata fadarta.
Akwai nau o i nanunawa miji godiya,kuma WALLAHI DUKSADDA KIKA NUNAWA MIJI GODIYA SAIYAJI YAQARA SONKI KINGA ASHE RIBARKICE MA
amma bun haushi yan kalmomi kadan da zata furtawa mijinta hade da murmushi da kyakkyawan kallo shikenan fa kinfarantawa mijinki rai kin qarasamun matsayi azuciyarsa ,gakuma hidimar da yaiyomiki ga Addu ah mala iku nayi miki
amma badai matar malam bahaushe WLH SAUTARI INKAGA MATAR MALAM BA HAUSHE TANAIMA GODIYA DAFARA TO TA CUTARDAKAI ,TAMATSA MA KAYIMATA HIDIMAR DATAFI QARFINKA KO SHINE KAWAI ZATAIMA GODIYA DA FARA AH.
*4 boye soyayya ga miji:
itama wata dabi ah ce ta matan hausawa ,rashin nunawa miji soyayya sai dai bayabaya ,dan wasu matan sundauka nunawa miji soyayya nasa miji yarainaki saikaga ba ayimasa komai wani SU MATAN HAUSAWA ABUN DASUKA DAUKA MA NUNA SOYAYYA GAMIJI ITACE KAWAI KWANCIYAR AURE.amma bayan haka bawata soyayya ta kuzo kuga dasuke nunawa mazajen su ,sautari zakaji matan wasu qabilun sunacewa wlh da za su hada kishi da bahaushi sai sunqwace mijin ba malamai ba boko kawai tsantsar nunawa miji kulawa da soyayya da hidimi.
*5.watsar da kwalliya bayan aure da rashin iya tsara kwalliya:
matar malam bahaushe da zarar tayi aure bayan tagama cinye amarcinta hakanan zakaga tawatsar da dabi arta ta kwalliya takoma daura zani iya qirji,kwaskwarima ,ballantana tafara tara yaya subhanallah
hakanan suke wajen tsari ar sa kaya sudai yayi yayi kawai abun da ake yayi kawai shine zabinsyu a a kiyitinani memijinki yake so kinayimasa kwalliyar qananan kaya ,ko mini siket ko doguwar riga ko riga da sket ko jeans ,kina yiwa mijinki koda kuna gidan yawa kiyimasa adaka,AMMA KINFI SHEKARA 10 KULLUN ZANI ,KEDAI KI DAURA ZANI KAWAI YAKAMATA KI KARANCI ME MIJINKI YAKE SO A DRESING KINA YIMASA DAIDAI DA ARZIKINKU.
*6:RASHIN IYA KISHI:
malatar malam bata iya kishi ba kokadan KISHI ANAYINSANE DAN AMALLAKE MIJI TAHANYAR KYAUTATAMASA AMMA ITA MATAR BAHAUSHE SAI DAI ABATAWA MIJI RAI.
*7 imani da bokaye da mugayen malamai da a siri da tsafi ga miji ko kishiya ko yan uwan miji .
**************************
dayawan ku matan hausa anyimuku nisa afagen zamantakewa kamar yadda kukasani yau duniya tacigaba sosai akowanna bangare tohakama bangaren zamantakewa ansami cigaba yakamata kuma kucanja.
MA'ANAR SO? 09073717289
MA'ANAR SO?
yan uwa andade ana ta qoqarin kawo ma anar so cikakke Amma har yanzu ankasa samar da ma anar So,wacce kowa zai amunta da ita,hakan tasa masana Soyayya sukaba da dama kowa na iya qirqiro me so yake nufi kuma a karba matuqar yazo da ma ana .
Sakamakon SO wani abune wadda har yau yagagari masana sanin haqiqaninsa yazama tamkar teku kowa na iya shiga yai budumbudumar sa,masana dayawa sunbada ma anar so kamar haka wasu
1*SO wani taurarone wanda ke jan ragamar zuciya izuwaga sha'awar, muradin abubuwa mabambamta tare da shiryarda ita hanya madaidaiciya bisa ra ayinsa.
*2 SO wani shaukine na zuci dake ziyarar Masoya guda
biyu batare da ya shawarce suba kuma
*3 WANI YACE “So ita ce kawa-zuci ko tsananin kauna da bukatar kusanta da wani mutum ko wani ABU tsakanin mutum da mahalicci, ko a tsakanin mutane da annabawa, ko tsakanin mutum da wani abu da ban
*4 wani yace SO wata aljanna duniyace da masoya suke muradin kasancewa a cikinta
*5 luis ricardinho masanin love ne a brazil yace SO ISKANE ME KARFI DA KE KEWAYAWA A duniya a duk sa adda yaga wanda ya amunta da shi yana son kulla alaqa da ita sai yabita ya shiga ta ido yashiga zuciyarta sai ya kama kewayeta yashiga dukkan wani sahe na zuciya .
*6 pablo dan ajentina yace YACE SO JININE DA AKE HALITTAR SA AJIKIN DAN ADAM WANNAN JINI YANA DAB DA ZUCIYA ,ADUK SADDA YAGA WACCE YAKE SON KULLA ALAQAR SO SAI YAI MAZA YA SHIGA ZUCIYAR TA YA KAMA KEWAYAWA.
*7 Abdilmajid maroco
yce BAIYADDA SO WATA HALITTACE BA ,ZUCIYA ITACE SO KAWAI DAN BA WATA HALITTA DA ZATA IYA SHIGA ZUCIYA TA RAYU,DAN HAKA ZUCIYA ITACE SO KAWAI .
*8 Durrant wani masanin soyayyane shi cewa yai ba wani halitta so kawai dabi a ce ta dan adam kama shauran dabi u
*9So ko Soyayya wani abu ce mai qarfi da tasiri a zukatan jama’a, wanda ke kawo farin ciki da nutsuwa a tare da masu gudanar da ita. Qarfin soyayya kan iya kawo rikici da fitina wanda zai iya girgiza al’umma. A kan iya faxawa rikece-rikice ko yaqi a kan soyayya. Soyayya ita ce ke kawo zaman lafiya da cigaban al’umma. Ita kalmar soyayya ba wai ta tsaya ba ne tsakanin namiji ko mace, ta qunshi duk wata qauna dake tsakanin al’umma.
*10Soyayya itace ni'ima mafi 'daukaka da allah yabawa bayinsa.domin itace take ha'da dukkan halitta guri 'daya.itace take sa rayuwa aduniya take yiwuwa.bado min soyayya da allah yasa atsakanin mutane.da rayuwa bazata yiwuba awannan duniyar ta mu .
*11NI A RA AYINA SO ,wani al amarine daga Allah swt kamar ruhi shiyasan haqiqaninsa illa muna iyacewa azuci yake
dan Allah swt acikin Alqur ani me girma cikin suratul nisa i,farkon shafi ,inda yace ku auri mata wadan da suka kwanta muku a rai mata biyu biyu,ko uku uku ko hudu harzuwa qarshen ayar.
Inmun lura anan ASHE SO WANI ABUNE DAKE KWANCIYA A AZUCIYA (wato kaji abu yayimaZAKA IYA HADA ALAQA DASHI)
yan uwa haka dai masana sukai ta kawo meye so.
Amma dayawa zakaga sunkasa fito da ma anar fili sai dai zaka fahimci duk manufa daya suke nufi.
Inda suke samun matsala wasu in suntashi fadar meye so sai suna ba da siffarsa ko mahallinsa,ko musalan sa ko aikinsa memakon sufadi manufar sa,
so yakasu gida 2
*son duniya;:SHINE son dakakewa abubuwan duniya kamar abu marasa rai da hankali
dakuma son Abu me hankali kama iyaye yan uwa saurayi da budurwa SHIMA YAKASU ZUWA GIDA 4
1. Na so-an-so (Soyayya)
2. Na-so-an-ki (Sokiyayya?)
3. Na-ki-an-so (Kisoyayya)
4. Na-ki-an-ki (Kiyayya)
*son lahira:shine soyayya dan samun Aljannah ,da kariya dawuta da son samun ni imar da aka tanada wadda tsaninta shine soyayyar ALLAH SWT DATA manzon Allah swa ,da DUKKAN SALIHAN BAYI.
wannan soyayyace da qauna ta gani kashe ni tsakanin mumini da mahaliccin sa .ba a hada ta da soyayyar kowa iymani bai tabbatuwa sai da ita.itace soyayyar gaskiya daga ita aka dan sanwa saurayi da budurwa.
ANAN NAKE SON JAN HANKALI WASU MASU RAUNIN FAHIMTA A ADDINI
DAKAFARA MAGANAR SOYAYYAR SAURAYI DA BUDURWA KO KAFARA MAGANA AKAN BAUDURWARKA SAI KAJI SUNACEWA WAI AKAN MACEN ZAN TSAYA INAIMATA KAZA DA KAZA ,HABA SAKI SOYAYYAR BUDURWA KAMA TAMAN ZON ALLAH S.W.A
HAKAN KUSKURENE,KUMA BAI DACE BA SOYAYYA ANNABIN RAHAMA BA A HADATA DA KOWA DAN ITA CIKAR IMANICE ITACE KUMA AINAHIN MUSULUNCI,
AMMA SOYAYYAR SAURAYI DA BUDURWA ABUNE SHIMA DAGA ALLAH .
ADDININ MU YATSARAMANA SOYAYYA YADDA YADACE DOMIN BA WANI MALAMI KO WANI SHESHI ,KO WANI ME RAWANI KO TALAKA DA ZAICE BAI SOYAYYA KOWAYE SHI
ASHE KENAN KUSKURENE KAI KANUNA ABAR SOYAYYA KAWAI .
DOMIN ITA TAMKAR YUNWACE YADDA BAKA GAYYATO JIN YINWA AMMA SAI KAJITA KAWAI TO HAKAMA SO YAKE BAKASANI BA ZATA KAMAKA .
MAFI ALKAIRIN SOYAYYA YAN UWANA ITACE WACCE KASO /ki SO MUTUM DAN ALLAH ,KUKA KUMA KIYAYE DOKOKIN ALLAH DAIDAI IYAWARKU.
WSLM
yan uwa andade ana ta qoqarin kawo ma anar so cikakke Amma har yanzu ankasa samar da ma anar So,wacce kowa zai amunta da ita,hakan tasa masana Soyayya sukaba da dama kowa na iya qirqiro me so yake nufi kuma a karba matuqar yazo da ma ana .
Sakamakon SO wani abune wadda har yau yagagari masana sanin haqiqaninsa yazama tamkar teku kowa na iya shiga yai budumbudumar sa,masana dayawa sunbada ma anar so kamar haka wasu
1*SO wani taurarone wanda ke jan ragamar zuciya izuwaga sha'awar, muradin abubuwa mabambamta tare da shiryarda ita hanya madaidaiciya bisa ra ayinsa.
*2 SO wani shaukine na zuci dake ziyarar Masoya guda
biyu batare da ya shawarce suba kuma
*3 WANI YACE “So ita ce kawa-zuci ko tsananin kauna da bukatar kusanta da wani mutum ko wani ABU tsakanin mutum da mahalicci, ko a tsakanin mutane da annabawa, ko tsakanin mutum da wani abu da ban
*4 wani yace SO wata aljanna duniyace da masoya suke muradin kasancewa a cikinta
*5 luis ricardinho masanin love ne a brazil yace SO ISKANE ME KARFI DA KE KEWAYAWA A duniya a duk sa adda yaga wanda ya amunta da shi yana son kulla alaqa da ita sai yabita ya shiga ta ido yashiga zuciyarta sai ya kama kewayeta yashiga dukkan wani sahe na zuciya .
*6 pablo dan ajentina yace YACE SO JININE DA AKE HALITTAR SA AJIKIN DAN ADAM WANNAN JINI YANA DAB DA ZUCIYA ,ADUK SADDA YAGA WACCE YAKE SON KULLA ALAQAR SO SAI YAI MAZA YA SHIGA ZUCIYAR TA YA KAMA KEWAYAWA.
*7 Abdilmajid maroco
yce BAIYADDA SO WATA HALITTACE BA ,ZUCIYA ITACE SO KAWAI DAN BA WATA HALITTA DA ZATA IYA SHIGA ZUCIYA TA RAYU,DAN HAKA ZUCIYA ITACE SO KAWAI .
*8 Durrant wani masanin soyayyane shi cewa yai ba wani halitta so kawai dabi a ce ta dan adam kama shauran dabi u
*9So ko Soyayya wani abu ce mai qarfi da tasiri a zukatan jama’a, wanda ke kawo farin ciki da nutsuwa a tare da masu gudanar da ita. Qarfin soyayya kan iya kawo rikici da fitina wanda zai iya girgiza al’umma. A kan iya faxawa rikece-rikice ko yaqi a kan soyayya. Soyayya ita ce ke kawo zaman lafiya da cigaban al’umma. Ita kalmar soyayya ba wai ta tsaya ba ne tsakanin namiji ko mace, ta qunshi duk wata qauna dake tsakanin al’umma.
*10Soyayya itace ni'ima mafi 'daukaka da allah yabawa bayinsa.domin itace take ha'da dukkan halitta guri 'daya.itace take sa rayuwa aduniya take yiwuwa.bado min soyayya da allah yasa atsakanin mutane.da rayuwa bazata yiwuba awannan duniyar ta mu .
*11NI A RA AYINA SO ,wani al amarine daga Allah swt kamar ruhi shiyasan haqiqaninsa illa muna iyacewa azuci yake
dan Allah swt acikin Alqur ani me girma cikin suratul nisa i,farkon shafi ,inda yace ku auri mata wadan da suka kwanta muku a rai mata biyu biyu,ko uku uku ko hudu harzuwa qarshen ayar.
Inmun lura anan ASHE SO WANI ABUNE DAKE KWANCIYA A AZUCIYA (wato kaji abu yayimaZAKA IYA HADA ALAQA DASHI)
yan uwa haka dai masana sukai ta kawo meye so.
Amma dayawa zakaga sunkasa fito da ma anar fili sai dai zaka fahimci duk manufa daya suke nufi.
Inda suke samun matsala wasu in suntashi fadar meye so sai suna ba da siffarsa ko mahallinsa,ko musalan sa ko aikinsa memakon sufadi manufar sa,
so yakasu gida 2
*son duniya;:SHINE son dakakewa abubuwan duniya kamar abu marasa rai da hankali
dakuma son Abu me hankali kama iyaye yan uwa saurayi da budurwa SHIMA YAKASU ZUWA GIDA 4
1. Na so-an-so (Soyayya)
2. Na-so-an-ki (Sokiyayya?)
3. Na-ki-an-so (Kisoyayya)
4. Na-ki-an-ki (Kiyayya)
*son lahira:shine soyayya dan samun Aljannah ,da kariya dawuta da son samun ni imar da aka tanada wadda tsaninta shine soyayyar ALLAH SWT DATA manzon Allah swa ,da DUKKAN SALIHAN BAYI.
wannan soyayyace da qauna ta gani kashe ni tsakanin mumini da mahaliccin sa .ba a hada ta da soyayyar kowa iymani bai tabbatuwa sai da ita.itace soyayyar gaskiya daga ita aka dan sanwa saurayi da budurwa.
ANAN NAKE SON JAN HANKALI WASU MASU RAUNIN FAHIMTA A ADDINI
DAKAFARA MAGANAR SOYAYYAR SAURAYI DA BUDURWA KO KAFARA MAGANA AKAN BAUDURWARKA SAI KAJI SUNACEWA WAI AKAN MACEN ZAN TSAYA INAIMATA KAZA DA KAZA ,HABA SAKI SOYAYYAR BUDURWA KAMA TAMAN ZON ALLAH S.W.A
HAKAN KUSKURENE,KUMA BAI DACE BA SOYAYYA ANNABIN RAHAMA BA A HADATA DA KOWA DAN ITA CIKAR IMANICE ITACE KUMA AINAHIN MUSULUNCI,
AMMA SOYAYYAR SAURAYI DA BUDURWA ABUNE SHIMA DAGA ALLAH .
ADDININ MU YATSARAMANA SOYAYYA YADDA YADACE DOMIN BA WANI MALAMI KO WANI SHESHI ,KO WANI ME RAWANI KO TALAKA DA ZAICE BAI SOYAYYA KOWAYE SHI
ASHE KENAN KUSKURENE KAI KANUNA ABAR SOYAYYA KAWAI .
DOMIN ITA TAMKAR YUNWACE YADDA BAKA GAYYATO JIN YINWA AMMA SAI KAJITA KAWAI TO HAKAMA SO YAKE BAKASANI BA ZATA KAMAKA .
MAFI ALKAIRIN SOYAYYA YAN UWANA ITACE WACCE KASO /ki SO MUTUM DAN ALLAH ,KUKA KUMA KIYAYE DOKOKIN ALLAH DAIDAI IYAWARKU.
WSLM
5 elemen of maraige, 09073717289
5 elemen of maraige,
sanadarai guda 5 da zaki mallake mijinki yazama kan tace.
.dayawa zakuji mata suna ta surutu wai sunkasa mallake mazajensu ,alhalin kuma su sunaganin sunakyautatawa mazan harma sunaganin namiji bai mallakuwa sai da taimakon boko. Sam bahakabane mallake miji abune me matuqar sauqi da wahala kuma domun in zaki mallake mijinki sai kin hada sanadarai guda 5,in badaya daga cikin 5 dinnan to akwai matsala bazai mallaku ba .KAR KIDAMU GA SANA DARAN KI FARA GWADAWA DAGA YAU.
*1*HIDIMA GA MIJINKI:
yin hidima gamijinki abune dake,sa mijinki yaso ki sosai kamar ,kula da dukiyarsa da yayansa, yimasa ayyukan kyautatawa goge masa takalmi riga, daura masa necktile ,,gurin zama da shuaran hidima yadan ganta da arziqinsa BA WAI ANCE KIYI MASA AIKI ME WAHALA BA dai dai gwargwado ,,
*2*TAUSAYIN MIJINKI:
tausayin mijinki wani abune dake qara danqon soyayya da saki mallake mijinki,haquri da dukkan abun da yasamo yabaki ba rainuwa ,tausaya masa sosai a yayin da wani abun yasame shi na tausayi ,ko yai wani abu da yawaha da shauran su ,
*3*BAYYANA SOYAYYAR KI GARESHI.
Yana daga hanyar mallake mijinki kizama me nuna masa soyayya koda yaushe,kamar da dadan kalaman soyayya,kallon so,yimasa kwalliya iya tafiya,shagwaba,bashi haqqinsa aduk sanda yanema da shauran hanyoyin nuna soyayya gamiji.
*4*GIRMAMA SHI:
kizama me girmama miji da iyayen mijinki da yan uwansa ,kada yana magana kina ihu akansa ko ,kina kinai masa gani gani ,.yana daga girmamawa yimasa gaisuwa da ,yallabai ,yes sir,my oficer ,Allah yagafarta ,Akamarakallah,your excellency ,hon, ,my dear da shauran su.,juya masa takalmi
*5*KULA DA DOKOKIN ALLAH
sauke haqqin Allah yin sallah akan lokace,karatun al qurani ,addu o i gamijinki da iyalanki ,da yiwa junanku nasiha akan jin tsoron Allah swt.
Yar uwa wadannan sune sanadarai dake sawa ki mallake mijinki cikin sauki duk wani nau in kyautatawa miji sunacikin biyar dinnan .in badaya to akwai matsala musali in kina yiwa mijinki hidima amma bakya bayyana masa soyayya ko kina tausayin sa amma bakya girmama shi ,ko kina girmamashi amma bakya biyayya ga Allah swt TO AKWAI MATSALA YAR UWA BAKI IYA MALLAKE MIJINKI .ITACE MATSALAR MATA DAYAWA AYAU SUNA YIN WANI ABU SUBAR WANI ABU DAGA HANYOYI 5 DINNAN KENAN amma da zarar kin hade 5 dinnan kinayi to zaki mallake mijinki KI GWADA KIGANI ZAKI BAN LABARI.
. ALLAH BADA IKON MALLAKE MIJI LAFIYA
sanadarai guda 5 da zaki mallake mijinki yazama kan tace.
.dayawa zakuji mata suna ta surutu wai sunkasa mallake mazajensu ,alhalin kuma su sunaganin sunakyautatawa mazan harma sunaganin namiji bai mallakuwa sai da taimakon boko. Sam bahakabane mallake miji abune me matuqar sauqi da wahala kuma domun in zaki mallake mijinki sai kin hada sanadarai guda 5,in badaya daga cikin 5 dinnan to akwai matsala bazai mallaku ba .KAR KIDAMU GA SANA DARAN KI FARA GWADAWA DAGA YAU.
*1*HIDIMA GA MIJINKI:
yin hidima gamijinki abune dake,sa mijinki yaso ki sosai kamar ,kula da dukiyarsa da yayansa, yimasa ayyukan kyautatawa goge masa takalmi riga, daura masa necktile ,,gurin zama da shuaran hidima yadan ganta da arziqinsa BA WAI ANCE KIYI MASA AIKI ME WAHALA BA dai dai gwargwado ,,
*2*TAUSAYIN MIJINKI:
tausayin mijinki wani abune dake qara danqon soyayya da saki mallake mijinki,haquri da dukkan abun da yasamo yabaki ba rainuwa ,tausaya masa sosai a yayin da wani abun yasame shi na tausayi ,ko yai wani abu da yawaha da shauran su ,
*3*BAYYANA SOYAYYAR KI GARESHI.
Yana daga hanyar mallake mijinki kizama me nuna masa soyayya koda yaushe,kamar da dadan kalaman soyayya,kallon so,yimasa kwalliya iya tafiya,shagwaba,bashi haqqinsa aduk sanda yanema da shauran hanyoyin nuna soyayya gamiji.
*4*GIRMAMA SHI:
kizama me girmama miji da iyayen mijinki da yan uwansa ,kada yana magana kina ihu akansa ko ,kina kinai masa gani gani ,.yana daga girmamawa yimasa gaisuwa da ,yallabai ,yes sir,my oficer ,Allah yagafarta ,Akamarakallah,your excellency ,hon, ,my dear da shauran su.,juya masa takalmi
*5*KULA DA DOKOKIN ALLAH
sauke haqqin Allah yin sallah akan lokace,karatun al qurani ,addu o i gamijinki da iyalanki ,da yiwa junanku nasiha akan jin tsoron Allah swt.
Yar uwa wadannan sune sanadarai dake sawa ki mallake mijinki cikin sauki duk wani nau in kyautatawa miji sunacikin biyar dinnan .in badaya to akwai matsala musali in kina yiwa mijinki hidima amma bakya bayyana masa soyayya ko kina tausayin sa amma bakya girmama shi ,ko kina girmamashi amma bakya biyayya ga Allah swt TO AKWAI MATSALA YAR UWA BAKI IYA MALLAKE MIJINKI .ITACE MATSALAR MATA DAYAWA AYAU SUNA YIN WANI ABU SUBAR WANI ABU DAGA HANYOYI 5 DINNAN KENAN amma da zarar kin hade 5 dinnan kinayi to zaki mallake mijinki KI GWADA KIGANI ZAKI BAN LABARI.
. ALLAH BADA IKON MALLAKE MIJI LAFIYA
YADDA YAKAMATA YAR UWA KIYI CHATTING IN BAZAKI IYA HAQURABA. 09073717289
YADDA YAKAMATA YAR UWA KIYI CHATTING IN BAZAKI IYA HAQURABA.
YAZAM Dole ki tsare mutuncin kanki da na maigidanki da kuma na iyayenki a yayin da kike amfani da wadannan kafofi kamar yadda za ki tsare a fili, don haka duk wata hira, ko wani sakin fuska, ko shige-shige da wani kawance da kika san aikata hakan a fili zai zubar da mutunci mijinki ko na iyayenki, GA YADDA YADACE KIYI
*1* Tantance Abokan Hulda: Dole sai kin yi matukar taka tsan-tsan da lura sosai ga mutanen da za ki yi hulda da su a wannan kafa: Mata kadai ya halatta ki rika amsa ko aika ma sakon amintaka WATO QAWANCE, kuma su ma matan wadanda kika sani kadai, domin akwai da yawa mazan da ke amfani da sunan mata kawai don yaudara SUNEMA MAFIYA YAWAN MATA A SOCIAL NETWORK
*2* Duk namijin da za ki yi hulda da shi, to ki tabbata dan uwanki ne ko kuma wani da kika sani da dadewa, sannan za ki yi hulda da shi ne ta hanyar kara wa juna sani a kan al’amuran addini da wayar da kai kadai. Ba ruwan ki da yawan gaisawa da su ko yin hirar yaushe rabo ko yawan tambaye-tambaye. Idan suka dame ki da yawan tambaya da son hira, sai ki yi shiri ki kyale su, domin ba su da damar da lallai sai kin amsa musu.
*3*IN KE BUDURWACE KYA IYA QAWANCE DA NAMIJIN DAKIKA JARRABASHI KIKAGA NA KIRKINE ,amma kuskurene kodake budurwace ki tara samari wai da sunan friend IN WANNAN BAYANAN KIYI DAWANNAN INA WANCAN BAYANAN KIYI DA WANCAN KUMA,BA WATA SHIRAR KIRKIBA ,BAKUMA SAURAYINKI NAGASKIYABA AKWAI SHIRME DA BATA LOKACI,DA YAUDARA
*4* Duk wani dandali ko shafin da za ki shiga, to ki tabbata wanda zai zama mai alfanu ne a gare ki, wanda zai kara miki ilmi da wayar miki da kai ta fannin addini da zamantakewa ne; duk wani dandalin bayan kin shiga, kika lura ana abubuwan da ba su dace da addini ba, ko ana sharholiya da sabon Allah, to ki yi maza ki fita daga cikinsa.
*5* Duk namijin da ya aiko miki da wani sakon wasika, to kada ki amsa masa ko da kuwa da amsa sallama ne, domin duk namiji mai mutunci ba zai je yana yin magana da matan da ba muharramansa ba a wadannan MATUQAR YASAN KE MATAR AURECE. Don haka sai ki yi hanzarin kange duk wani namijin da ya aiko miki sakon wasika ko ya dame ki da yawan gaisuwa; wannan ba alheri yake nufin ki da shi ba, masinjan shaidan ne da ya aiko don ya ja ki ga sabon Allah.
*6*Haramun ne sanya hotunanki ko da kin sa hijabi da nikabi kin rufe fuskarki, domin na farko wannan ba wani alfanun da zai kawo miki ke da kika sanya hotunan ko wadanda suka kalli hotunan naki. Hasali ma yana iya zama sanadiyyar jefa ki cikin wata matsala.
*7*Ki yi taka tsan tsan wajen sanya hoton yara kanana, naki ko na kawaye ko na ’yan uwa, duk da cewa hakan ba haramun ba ne, amma ya kamata a kiyaye, doMIN HOTAN NA IYA FADAWA HANUN WANI SHASHASHAN YAI TA YADASHI,KOWANI MA YAIMASA BAKI
*7*Ki yi matukar taka tsan-tsan, kada ki rika tallata ni’imomin da Allah Ya yi miki a wadannan kafofi: kamar ki rika labarin zaman jin dadin da kuke yi da maigidanki; ko ki rika bagu da wata baiwa ko wani arziki da Allah Ya yi miki; ko ki rika bayyana abubuwan burgewar da ’ya’yanki suka yi. Za ki yi hakan ne don guje wa sharrin zuciya da tunanin wasu mutane, domin idan kika rubuta kika watsa ba ki san iyakar inda wannan rubutu zai je ba, kuma ba kowane mutum ne yake da tsarkakkiyar zuciya marar hassada ba. Hassadar wasu mutanen ga abubuwan alherin da kika tallata na iya janyo miki hasarar wadannan abubuwa ba tare da kin sani ba.
*8*Tsare Mutunci Maigida: Yana da matukar muhimmanci ki tsare mutuncin maigidanki a wadannan kafafe, duk wani namijin da ba muharraminki ba, to babu ruwanki da shi, kada ki yarda wani namiji ya rubuta wani abu ki nuna wannan abun ya burge ki (wato ki yi liking) ko da kuwa ya burge ki din; domin wannan zai bude hanyar da shi wannan namijin da ba muharraminki ba zai miki magana; wani ma sai ya ga don ya kula ki shi ya sa kika aikata hakan.
*9*TUN FARKOMA DAMAN BAZAKIYA CHATIN BA HAR SAI DA YARDAR MEGIDANKI IN YAHANAKI DOLE KI HAQURA IN YA AMUNCE TO ina ba ki shawarar ki sanar da SHI WATO maigidanki makullinki na shiga wadannan SOCIAL NETWOK DIN WATO PASSWOR DA USERNAME,HAKAN ZAI SA YANA DUBAWA MEKIKE AMFANUWA DASHI,SUWAYE ABOKAN HULDARKI KUMA BA ZAI ZARGEKIBA, kuma ki karfafa masa gwiwar ya rika budewa a-kai-a-kai yana ganin irin yadda kike amfani da su, inda ya ga kin yi kuskure, ko ya ga wani abu da bai dace ba, sai ya tunatar da ke. Wannan zai zama wani samfurin tsaro ne gare ki na ba za ki rika wuce iyaka ba, komin yadda dadin amfani da wadannan kafafe ya debe ki, domin kin san akwai yiwuwar wata rana maigidanki zai bude ya gani. Hakan kuma zai tabbatar wa maigidanki zama tsayayye gare ki ta kowace fuska da kowane bangare na rayuwarki.
*10*KIZAMA ME KAWO ABUBUWAN AMFANI GA YAN UWANKI MATA MUSALI ,NASIHA,KOYA GIRKI,ZAMANTAKEWA DA SHAURAN ABUBUWA.
***SHAWARA GAREKI YAR UWA KI HAQURA DAYIN AMFANI DA KOWACCE SOCIAL NETWORK SHI YAFI KUSA DA TSORAN ALLAH DA ZAMA MUMINA ,IN BAZA KI HAQURABA KO MIJINKI YA BARKI TO GA HANYOYIN DAYAKAMAT KIBI,
MUJI TSORAN ALLAH IYA IYAWARMU***
YAZAM Dole ki tsare mutuncin kanki da na maigidanki da kuma na iyayenki a yayin da kike amfani da wadannan kafofi kamar yadda za ki tsare a fili, don haka duk wata hira, ko wani sakin fuska, ko shige-shige da wani kawance da kika san aikata hakan a fili zai zubar da mutunci mijinki ko na iyayenki, GA YADDA YADACE KIYI
*1* Tantance Abokan Hulda: Dole sai kin yi matukar taka tsan-tsan da lura sosai ga mutanen da za ki yi hulda da su a wannan kafa: Mata kadai ya halatta ki rika amsa ko aika ma sakon amintaka WATO QAWANCE, kuma su ma matan wadanda kika sani kadai, domin akwai da yawa mazan da ke amfani da sunan mata kawai don yaudara SUNEMA MAFIYA YAWAN MATA A SOCIAL NETWORK
*2* Duk namijin da za ki yi hulda da shi, to ki tabbata dan uwanki ne ko kuma wani da kika sani da dadewa, sannan za ki yi hulda da shi ne ta hanyar kara wa juna sani a kan al’amuran addini da wayar da kai kadai. Ba ruwan ki da yawan gaisawa da su ko yin hirar yaushe rabo ko yawan tambaye-tambaye. Idan suka dame ki da yawan tambaya da son hira, sai ki yi shiri ki kyale su, domin ba su da damar da lallai sai kin amsa musu.
*3*IN KE BUDURWACE KYA IYA QAWANCE DA NAMIJIN DAKIKA JARRABASHI KIKAGA NA KIRKINE ,amma kuskurene kodake budurwace ki tara samari wai da sunan friend IN WANNAN BAYANAN KIYI DAWANNAN INA WANCAN BAYANAN KIYI DA WANCAN KUMA,BA WATA SHIRAR KIRKIBA ,BAKUMA SAURAYINKI NAGASKIYABA AKWAI SHIRME DA BATA LOKACI,DA YAUDARA
*4* Duk wani dandali ko shafin da za ki shiga, to ki tabbata wanda zai zama mai alfanu ne a gare ki, wanda zai kara miki ilmi da wayar miki da kai ta fannin addini da zamantakewa ne; duk wani dandalin bayan kin shiga, kika lura ana abubuwan da ba su dace da addini ba, ko ana sharholiya da sabon Allah, to ki yi maza ki fita daga cikinsa.
*5* Duk namijin da ya aiko miki da wani sakon wasika, to kada ki amsa masa ko da kuwa da amsa sallama ne, domin duk namiji mai mutunci ba zai je yana yin magana da matan da ba muharramansa ba a wadannan MATUQAR YASAN KE MATAR AURECE. Don haka sai ki yi hanzarin kange duk wani namijin da ya aiko miki sakon wasika ko ya dame ki da yawan gaisuwa; wannan ba alheri yake nufin ki da shi ba, masinjan shaidan ne da ya aiko don ya ja ki ga sabon Allah.
*6*Haramun ne sanya hotunanki ko da kin sa hijabi da nikabi kin rufe fuskarki, domin na farko wannan ba wani alfanun da zai kawo miki ke da kika sanya hotunan ko wadanda suka kalli hotunan naki. Hasali ma yana iya zama sanadiyyar jefa ki cikin wata matsala.
*7*Ki yi taka tsan tsan wajen sanya hoton yara kanana, naki ko na kawaye ko na ’yan uwa, duk da cewa hakan ba haramun ba ne, amma ya kamata a kiyaye, doMIN HOTAN NA IYA FADAWA HANUN WANI SHASHASHAN YAI TA YADASHI,KOWANI MA YAIMASA BAKI
*7*Ki yi matukar taka tsan-tsan, kada ki rika tallata ni’imomin da Allah Ya yi miki a wadannan kafofi: kamar ki rika labarin zaman jin dadin da kuke yi da maigidanki; ko ki rika bagu da wata baiwa ko wani arziki da Allah Ya yi miki; ko ki rika bayyana abubuwan burgewar da ’ya’yanki suka yi. Za ki yi hakan ne don guje wa sharrin zuciya da tunanin wasu mutane, domin idan kika rubuta kika watsa ba ki san iyakar inda wannan rubutu zai je ba, kuma ba kowane mutum ne yake da tsarkakkiyar zuciya marar hassada ba. Hassadar wasu mutanen ga abubuwan alherin da kika tallata na iya janyo miki hasarar wadannan abubuwa ba tare da kin sani ba.
*8*Tsare Mutunci Maigida: Yana da matukar muhimmanci ki tsare mutuncin maigidanki a wadannan kafafe, duk wani namijin da ba muharraminki ba, to babu ruwanki da shi, kada ki yarda wani namiji ya rubuta wani abu ki nuna wannan abun ya burge ki (wato ki yi liking) ko da kuwa ya burge ki din; domin wannan zai bude hanyar da shi wannan namijin da ba muharraminki ba zai miki magana; wani ma sai ya ga don ya kula ki shi ya sa kika aikata hakan.
*9*TUN FARKOMA DAMAN BAZAKIYA CHATIN BA HAR SAI DA YARDAR MEGIDANKI IN YAHANAKI DOLE KI HAQURA IN YA AMUNCE TO ina ba ki shawarar ki sanar da SHI WATO maigidanki makullinki na shiga wadannan SOCIAL NETWOK DIN WATO PASSWOR DA USERNAME,HAKAN ZAI SA YANA DUBAWA MEKIKE AMFANUWA DASHI,SUWAYE ABOKAN HULDARKI KUMA BA ZAI ZARGEKIBA, kuma ki karfafa masa gwiwar ya rika budewa a-kai-a-kai yana ganin irin yadda kike amfani da su, inda ya ga kin yi kuskure, ko ya ga wani abu da bai dace ba, sai ya tunatar da ke. Wannan zai zama wani samfurin tsaro ne gare ki na ba za ki rika wuce iyaka ba, komin yadda dadin amfani da wadannan kafafe ya debe ki, domin kin san akwai yiwuwar wata rana maigidanki zai bude ya gani. Hakan kuma zai tabbatar wa maigidanki zama tsayayye gare ki ta kowace fuska da kowane bangare na rayuwarki.
*10*KIZAMA ME KAWO ABUBUWAN AMFANI GA YAN UWANKI MATA MUSALI ,NASIHA,KOYA GIRKI,ZAMANTAKEWA DA SHAURAN ABUBUWA.
***SHAWARA GAREKI YAR UWA KI HAQURA DAYIN AMFANI DA KOWACCE SOCIAL NETWORK SHI YAFI KUSA DA TSORAN ALLAH DA ZAMA MUMINA ,IN BAZA KI HAQURABA KO MIJINKI YA BARKI TO GA HANYOYIN DAYAKAMAT KIBI,
MUJI TSORAN ALLAH IYA IYAWARMU***
yaudara wayafi 09073717289
WAYAFI YAUDARA MAZANE KO MATA?
an dade ana tabka muhawara akan wayafi yaudara mazane ko mata a wannan zamanin ,ta inda kowannan bangare zakaji suna zubo hujjojin su sunacewa ga wadanda sukafi yaudari.
Amma masana soyayya irinsu alen richard amour dan qasar itali Shi yace ashekaru 30 zuwa 40 da suka wuce yace maza sunfi yaudara.sakamakon mata suna cikin duhu haryakawo cewa mace afagen soyayya awannan lokacim kaifi dayace intanayi to tanayi inbatayi to batayi,yace suna dakunya da amanar masoyi ga tausayi ,amma mazakuwa yace Mugayene (kuyi haqurifa bani na fadaba) afagen soyayya suna yaudarar mata suna azabtar dasu.sai yace amma a yau alamarin Yaudara tsakanin maza damata abun yazama ruwan dare kowa qwallon kansane sai dai ace 50 ,50 baka iya ware wadanda sukafi yaudara saidai in ba adalci zakaiba.qarshenmaganar sakena
TO KUNJI FA YAN UWA
bara nadan kawo salon yaudarar maza dana mata.koda kadanne
*maza sunkwarance wajen yaudara da yankan qauna asoyayya .zakaga mace tabawa saurayi yadda da amanar kanta amma daga baya dayaga wata sai yajuya mata baya.
*wani saurayin zai tara yan mata sama da 5,kowacce zai je gunta a lokuta mabanbantan juna batare da wata tasani ba kuma kowacce zai ce mata yana sonta kuma zai aureta .
*wani shikuma salon yaudararsa kawai in yazo sai ya sa kin kori samarinki daya bayan daya .dagabaya shima yazame yabarki.
*wani saurayin zai ta rainon soyayyarsa azuciyar budurwa har sai takai matsayin qauna daganan zai nemeki yai lalata dake kekuma dan tsoran kar ya rabudake sai kika bashi hadinkai daga baya yagudu yabarki.
*wani saurayin tasa yaudarar har kayan tambaya zai kaimiki dan yarudeki keda iyayenki ,da sunsaki jiki haka zai ta cusama mace sonta har sai takamu shikenaan yasamu tazuwa gun fati,picnis ,koda bai lalata da ita to zai tayin abubuwan da suka kusa dahaka ,haka zaideba shakara kowatanni yana soyayyar shan minti da budurwa aqarshe in ance yafito zaice baigama giniba ko karatu yake dole iyaye su takamasa burki saikuga anrabu da budurwa ita tana kukan soyayya,shikumayana kukan muna furci,harma yace yabarmata kayan tambayar dayakawo mata.bayan yagama moreta
*wani tasa yaudarar bayan ya sami takirki wacce iyayen sa aka daidaita da nata iyayen to daga gefe kuma akwai wacce yakezuwa gunta dan shirakawai,alhalin shi so ba ayin na wasa.sai kaga budurwa takamu da son sa ahankali .amma shi aransa ba ta ita yakeba ana sa auransa zai dena zuwa sai dai taga inbiteshin kat.irin wannanne zakaji ance budurwa tafadi asume
*shiwani salon yaudarar sa dan rage shira yau yaje gun bazawara yaimata qarya da dadin baki gobe gun budurwa,jibi gun kwaila hakadai.
SUMA MATA NASU SALON KUSAN DU WADAN DA MAZA KEYI SUNAYI SAI DAI WASU KO MA KARIN WASU MUSALI
*TARA samari sama da guda 5 kowanne tace masa tana sonsa shima tafiso da yarda duk a samarinta kaikuma soko kaitafasa kai anfisonka
*kazo daniyar me kyau zaka aurete amma ita a ranta ba daniyar aureba haka zataitabata ma lokace dagabaya in iyayenta sunce tafidda mijin aure sai takawo wani da ban.
*kuna soyayya lami lafiya data gano me dan hanu da shuni ,sai kaga amfarayima yahunka me sanda,nifa ance sai kayi lefe set,gaskiya ban son gidan yawa,dakuna nawa zakayi kaza dakaza har sai ansami sular rabuwa.
*wata hakakawai shedan zai rayamata huduba tace wlh tana sonka sosai ,sai kafadamata sirrinka ,arzikinka tace ma wlh tayadda a hakan .amma datafiya tai nisa sai ta wulaqantaka
*da shauran su
YAZAMU MAGANCE YAUDARA
*Duk saurayin da yazo yace yana sonki to tashin farko kidube shi in yaimiki to kusamu kuyi zama nafahimtar juna kiyimasa nasihohi yaji tsoran Allah ke macace me rauni Allah swt kuma yasa amanar mu ahanunku ku maza dan Allah inkasan bada gaske kakeba ka qyaleni .in yatabbatar miki da gaskiyarshi TOKIBASHI LOKACI DA ZAI DAWO ,kiyi addu ah kiyi istikara ,kiyi bincike kanan halayen sa da dabi unsa da abokansa da addinin sa .in sati yazago ranar da kikabbashi yazo ki tambayeshi yaya dagaske yake haryanzu in yace miki eh,ti kema kifadamasa kin amunce amma YATURO MANYAN SA MAGANA ZA AI BAWAI KAYA ZAIKAWO BA A A MANYA SUZAMA SUNSAN KANA NEMANA.
Wlh in dagaske yake to zai turosu,inkuwa mayaudarine zaimiki yan surutu da sambatu haba wance daga haduwarmu shira 2 kibari mana kaza dakaza tukun tokar kiyadda dashi direban shedanne.
*hakama DAZARAR KANEMI BUDURWA BAYAN TA FUSKANCEKA AMMA TAKI GABATAR DA KAI GA IYAYENTA ,KODA DA GAISUWANE SU GANKA KAGANSU,AMMA TAKI TAKAI KA TAKAMA YAN KAME KAME KAMAR TACE BA YANZUBA,KAI KAFIYA GAGGAWA KAZA DA KAZA .
gaskiya akwai alamun yaudara kokuma bata sonka sosai kotana da shakka akanka ko akwaini da aka zabamata amma taboyema dan tana sonka kodai wata matsala ta daban data boye ma. KAWAI KAFADAMATA KAI BAZAKA IYA BA.TUNDA BAWADANDA ZASUBAKA ITA IN BASU BA TOKUMA TAKI KAIKA GARESU
*kada kiboyewa wanda yazo gunki yace yana sonki,kome game da zabinki,kina sonsa ko bakyason sa ,me ra ayinki game dashi haka kaima saurayi karka boye komai
*kada kiyi saurayi sama da 1,ki miqawa Allahal zabi indai ke tagari Allah
an dade ana tabka muhawara akan wayafi yaudara mazane ko mata a wannan zamanin ,ta inda kowannan bangare zakaji suna zubo hujjojin su sunacewa ga wadanda sukafi yaudari.
Amma masana soyayya irinsu alen richard amour dan qasar itali Shi yace ashekaru 30 zuwa 40 da suka wuce yace maza sunfi yaudara.sakamakon mata suna cikin duhu haryakawo cewa mace afagen soyayya awannan lokacim kaifi dayace intanayi to tanayi inbatayi to batayi,yace suna dakunya da amanar masoyi ga tausayi ,amma mazakuwa yace Mugayene (kuyi haqurifa bani na fadaba) afagen soyayya suna yaudarar mata suna azabtar dasu.sai yace amma a yau alamarin Yaudara tsakanin maza damata abun yazama ruwan dare kowa qwallon kansane sai dai ace 50 ,50 baka iya ware wadanda sukafi yaudara saidai in ba adalci zakaiba.qarshenmaganar sakena
TO KUNJI FA YAN UWA
bara nadan kawo salon yaudarar maza dana mata.koda kadanne
*maza sunkwarance wajen yaudara da yankan qauna asoyayya .zakaga mace tabawa saurayi yadda da amanar kanta amma daga baya dayaga wata sai yajuya mata baya.
*wani saurayin zai tara yan mata sama da 5,kowacce zai je gunta a lokuta mabanbantan juna batare da wata tasani ba kuma kowacce zai ce mata yana sonta kuma zai aureta .
*wani shikuma salon yaudararsa kawai in yazo sai ya sa kin kori samarinki daya bayan daya .dagabaya shima yazame yabarki.
*wani saurayin zai ta rainon soyayyarsa azuciyar budurwa har sai takai matsayin qauna daganan zai nemeki yai lalata dake kekuma dan tsoran kar ya rabudake sai kika bashi hadinkai daga baya yagudu yabarki.
*wani saurayin tasa yaudarar har kayan tambaya zai kaimiki dan yarudeki keda iyayenki ,da sunsaki jiki haka zai ta cusama mace sonta har sai takamu shikenaan yasamu tazuwa gun fati,picnis ,koda bai lalata da ita to zai tayin abubuwan da suka kusa dahaka ,haka zaideba shakara kowatanni yana soyayyar shan minti da budurwa aqarshe in ance yafito zaice baigama giniba ko karatu yake dole iyaye su takamasa burki saikuga anrabu da budurwa ita tana kukan soyayya,shikumayana kukan muna furci,harma yace yabarmata kayan tambayar dayakawo mata.bayan yagama moreta
*wani tasa yaudarar bayan ya sami takirki wacce iyayen sa aka daidaita da nata iyayen to daga gefe kuma akwai wacce yakezuwa gunta dan shirakawai,alhalin shi so ba ayin na wasa.sai kaga budurwa takamu da son sa ahankali .amma shi aransa ba ta ita yakeba ana sa auransa zai dena zuwa sai dai taga inbiteshin kat.irin wannanne zakaji ance budurwa tafadi asume
*shiwani salon yaudarar sa dan rage shira yau yaje gun bazawara yaimata qarya da dadin baki gobe gun budurwa,jibi gun kwaila hakadai.
SUMA MATA NASU SALON KUSAN DU WADAN DA MAZA KEYI SUNAYI SAI DAI WASU KO MA KARIN WASU MUSALI
*TARA samari sama da guda 5 kowanne tace masa tana sonsa shima tafiso da yarda duk a samarinta kaikuma soko kaitafasa kai anfisonka
*kazo daniyar me kyau zaka aurete amma ita a ranta ba daniyar aureba haka zataitabata ma lokace dagabaya in iyayenta sunce tafidda mijin aure sai takawo wani da ban.
*kuna soyayya lami lafiya data gano me dan hanu da shuni ,sai kaga amfarayima yahunka me sanda,nifa ance sai kayi lefe set,gaskiya ban son gidan yawa,dakuna nawa zakayi kaza dakaza har sai ansami sular rabuwa.
*wata hakakawai shedan zai rayamata huduba tace wlh tana sonka sosai ,sai kafadamata sirrinka ,arzikinka tace ma wlh tayadda a hakan .amma datafiya tai nisa sai ta wulaqantaka
*da shauran su
YAZAMU MAGANCE YAUDARA
*Duk saurayin da yazo yace yana sonki to tashin farko kidube shi in yaimiki to kusamu kuyi zama nafahimtar juna kiyimasa nasihohi yaji tsoran Allah ke macace me rauni Allah swt kuma yasa amanar mu ahanunku ku maza dan Allah inkasan bada gaske kakeba ka qyaleni .in yatabbatar miki da gaskiyarshi TOKIBASHI LOKACI DA ZAI DAWO ,kiyi addu ah kiyi istikara ,kiyi bincike kanan halayen sa da dabi unsa da abokansa da addinin sa .in sati yazago ranar da kikabbashi yazo ki tambayeshi yaya dagaske yake haryanzu in yace miki eh,ti kema kifadamasa kin amunce amma YATURO MANYAN SA MAGANA ZA AI BAWAI KAYA ZAIKAWO BA A A MANYA SUZAMA SUNSAN KANA NEMANA.
Wlh in dagaske yake to zai turosu,inkuwa mayaudarine zaimiki yan surutu da sambatu haba wance daga haduwarmu shira 2 kibari mana kaza dakaza tukun tokar kiyadda dashi direban shedanne.
*hakama DAZARAR KANEMI BUDURWA BAYAN TA FUSKANCEKA AMMA TAKI GABATAR DA KAI GA IYAYENTA ,KODA DA GAISUWANE SU GANKA KAGANSU,AMMA TAKI TAKAI KA TAKAMA YAN KAME KAME KAMAR TACE BA YANZUBA,KAI KAFIYA GAGGAWA KAZA DA KAZA .
gaskiya akwai alamun yaudara kokuma bata sonka sosai kotana da shakka akanka ko akwaini da aka zabamata amma taboyema dan tana sonka kodai wata matsala ta daban data boye ma. KAWAI KAFADAMATA KAI BAZAKA IYA BA.TUNDA BAWADANDA ZASUBAKA ITA IN BASU BA TOKUMA TAKI KAIKA GARESU
*kada kiboyewa wanda yazo gunki yace yana sonki,kome game da zabinki,kina sonsa ko bakyason sa ,me ra ayinki game dashi haka kaima saurayi karka boye komai
*kada kiyi saurayi sama da 1,ki miqawa Allahal zabi indai ke tagari Allah
YADDA ZAKA GANE BUDURWA ME SON ABUN DUNIYACE SOSAI(kwadayi) 09073717289
YADDA ZAKA GANE BUDURWA ME SON ABUN DUNIYACE SOSAI(kwadayi)
*HADA PLAN DA QAWAYENTA: musali zakaga tana yawan hada baki da qawayenta ,sai kuna shira kawai kaga wata qawar ta da guntun kyalle,tazo ta wuce sai itakuma budurwar taka tace wance ba maga ,sannan itakuma ta waiwayo tace au wlh bangankuba sannan Azo agaida kaia,sai kaji ance kekuma in kike yawa da kyallen atamfa,sai kaji munafukar tace la ke bata bakiba ai kuwa naga kyanle agun wance tace nakine kice bata bakiba .ankwan kawarkine .wlh kinga wane zan kaiwa yabawa kabiru (wato saurayin ta) wai zai sayo min ke natafi.karna dameku ALGUNGUMA
dolene kaikuma saurayi gabanka yafadi.to suna da plan kala kala na wankar samari kodama ba ankon ba
*yawan daukar abu agaban saurayi tace yabiya mata
* yawan sauraron samari koda bama saurayin taba ita tunaninta yawan samarinta yawan hanyoyin shugowar kudinta.kowa zata kula musamman ma me ungo
*yawan tambayarka kayi mata wani abu wanda a zahiri bai zama dole kayimata ba
*nuna sha awar duk abunda tagani a gabanka kamar kuna shira taga me sarqa da dankune ,daga nesa UWA MAIYA ZAKAJI TANA KAI KAI KAI WAIYO ALLAH JIWATA SARQA,INKUWA BABBAR MACACE CEWA ZATAI KASH INAMA KUSA ATM MUKE DASHAURAN ALAYE.
kaikuma dolekasaya in zakarane kai meneman suna.
*yawan baka labarin wani abu data gano a skul,gidan buki ko wanigun kai jiya nagawata sarqa yaryayi wlh dana gwada kamar bani ba baka ganniba kamar yar indiya.ko tace taga wata blackberry me saurin chating,haka dai zatai tabaka lbr.dan kasayamata.
*kokaji tana kushe saurayin wata ai jiya suka bata,aidama dole subata kullun babarta sai tace yana bata kudin zance boyewa take itakuma tace ai marowacine duk kai akewa hanunka me sanda,
*da shauran hanyoyi da dama
KUGANE YAN SAMARI BA WAI KAKASHEWA BUDURWAR KA KUDI LEFINE BA ,A A ILLAR ACE ITA ME KWADAYI CE IN KA AuRETA KA SHIGA 9.
Amma kyatatawa masoyiya dayimat hidima abune me kyau da qara danqon soyayya musamman ma ace akwai alqawarin aure a tsakanin ku.
Sai anjuma
*HADA PLAN DA QAWAYENTA: musali zakaga tana yawan hada baki da qawayenta ,sai kuna shira kawai kaga wata qawar ta da guntun kyalle,tazo ta wuce sai itakuma budurwar taka tace wance ba maga ,sannan itakuma ta waiwayo tace au wlh bangankuba sannan Azo agaida kaia,sai kaji ance kekuma in kike yawa da kyallen atamfa,sai kaji munafukar tace la ke bata bakiba ai kuwa naga kyanle agun wance tace nakine kice bata bakiba .ankwan kawarkine .wlh kinga wane zan kaiwa yabawa kabiru (wato saurayin ta) wai zai sayo min ke natafi.karna dameku ALGUNGUMA
dolene kaikuma saurayi gabanka yafadi.to suna da plan kala kala na wankar samari kodama ba ankon ba
*yawan daukar abu agaban saurayi tace yabiya mata
* yawan sauraron samari koda bama saurayin taba ita tunaninta yawan samarinta yawan hanyoyin shugowar kudinta.kowa zata kula musamman ma me ungo
*yawan tambayarka kayi mata wani abu wanda a zahiri bai zama dole kayimata ba
*nuna sha awar duk abunda tagani a gabanka kamar kuna shira taga me sarqa da dankune ,daga nesa UWA MAIYA ZAKAJI TANA KAI KAI KAI WAIYO ALLAH JIWATA SARQA,INKUWA BABBAR MACACE CEWA ZATAI KASH INAMA KUSA ATM MUKE DASHAURAN ALAYE.
kaikuma dolekasaya in zakarane kai meneman suna.
*yawan baka labarin wani abu data gano a skul,gidan buki ko wanigun kai jiya nagawata sarqa yaryayi wlh dana gwada kamar bani ba baka ganniba kamar yar indiya.ko tace taga wata blackberry me saurin chating,haka dai zatai tabaka lbr.dan kasayamata.
*kokaji tana kushe saurayin wata ai jiya suka bata,aidama dole subata kullun babarta sai tace yana bata kudin zance boyewa take itakuma tace ai marowacine duk kai akewa hanunka me sanda,
*da shauran hanyoyi da dama
KUGANE YAN SAMARI BA WAI KAKASHEWA BUDURWAR KA KUDI LEFINE BA ,A A ILLAR ACE ITA ME KWADAYI CE IN KA AuRETA KA SHIGA 9.
Amma kyatatawa masoyiya dayimat hidima abune me kyau da qara danqon soyayya musamman ma ace akwai alqawarin aure a tsakanin ku.
Sai anjuma
MEYASA MATA CEWA NAMIJI BA DAN GOYO DA ZANI NE BA? 09073717289
MEYASA MATA CEWA NAMIJI BA DAN GOYO DA ZANI NE BA?
dayawa mata suna nunawa maza soyayya ta haqiqa amma daga baya sai kaga namiji ya juyamata baya da anyi aure.ga musalai
*na san wata budurwa data nacewa wani saurayi suna soyayya yana sonta tana son shi,amma iyayenta basa son bashi kuma bashi da wani aibu ,wlh iyayenta suka gudu da ita sukakaita zamfara,amma kwana goma tai tagudo kuma ta dawo gidan su saurayin ta zauna ,dattawan unguwa sukaba dashawara takoma gidan me unguwa .kwana 3 sai ga iyayenta sun dawo me unguwa ya sasanta dole akayi aurensu.ABUN TAKAICI MEMAKON YARIQETA AMANA WALLAHI SHEKARAR SU DAYA DA RABI.YA SAUTA HAR DA ZAGI DA GORI.
*AKWAI YARINYAR DA :ta nunawa saurayi so iya matuqa har wani tsautsayi yasameshi aka tsareshi yai bursin shekara daya da rabi amma tana sonsa wlh yarinyar kusan duk wata aqalla sau 2 sai tatashi daga garinsu ta shiga mota taje kano centaral prison ta ganshi kuma ta kaimasa abun datasamu na buqata .ana ta zaginta mahaukaciya ce .amma duk ba ta damuba.WLH BAYAN YAFITO ANYIMUSU AURE ,HAIHUWARTA DAYA ,AKAN WANKAN GIDA YASAKETA.
*AKWAI WATA BUDURWA A WANI GARI DA AKECEMASA ,GAYA lokacin malam ibrahim shekarau sadda hisba nada qarfi .tataso tun daga can takawo iyayenta qara gun yan hisba nagarin Wudil ,AMMA DAGA BAYA DA YAN HISBA SUKA kira saurayin ,da iyayen ta da nasa dan ayimusu sul SAI YACE SHI GASKIYA YA JANYE BA ZAI IYA AUREN WACCE TAKAI IYAYENTA GUNHUKUMA BA.
wlh kowa yaji haushinsa .dole BUDURWAR NAN TA RUNGUMI QADDARA TAKOMA GIDA.
*NASAN MUTUMIN DA YAKE DA WATA MATA ME HAQURI:TUN auren saurayi da budurwa dagabaya ya qaromata 2 yadinga gasa matar nan ga yaya kuma adaidai wannan lokacin ALLAH yabudamasa ,yasayo kayan kalo yakai dakin amarya yasayo qatuwar rediyu da fanka yakai dakin ta 2 ,amma ita bakomai adakin ta sai wahala takesha WLH AQARSHE MUTANEN UNGUWANE SUKAKA KAI TSOGAMI GA IYAYENTA MATA AKAZO AKATAFI DA ITA.
*AKWAI WATA MATA MIJINTA AURI SHIKA YAKE MATAR MUTUNIYAR KIRKICE SADDA ZATA AURESHI ANCEMATA GA HALINSA AMMA RABON TAGA WULAQANCI SAIDATA AURESHI .dama yasau matan sa duka ya aureta matar tazauna a gunsa takafu sosai tana saida su shinkafa ,fulawane tayi arziki sosai kowa na yabonta ,gata da kyauta da bawa mutane bashi wlh haka zaga yaran unguwa suncika gidannan ,kafin shekara 4 ya cike mata 4,haryagano wata SABODA
rashin mutunci haka yazo ya sau mutuniyar kirkinnan balaifin komai,
wallahi kowa na unguwar nan yaji haushi ransa yabaci sosai akan sakin matarnan.
*zakaga saurayi kafun aure zai lallame budurwa da dadin baki da qarya zan dinga baki kwai da kwai kaza ,amma da anyi auren yaganta adakin sa sai yadda yai da ita bayan yan watanni zakaga ana kwasar yankallo yafaraimata wulaqanci daman haka kike .
*mace tana barin iyayenta tatafi karuwanci inda badangin iya bana ba saboda anhana ta wanda take so,amma maza kuwa basu fiye binsu ba.
*namiji ne kebawa mace shawarar mushirya mugudu mubar gari tun da sunqi suyi mana aure HAKA ZATAI TABIN SA I RAQUMI DA AKALA amma in yadauke ta yakaita wani garin SAI GYARAN ALLAH.sai yagama moreta ya saukota a mota ta dawo gida KO BA DAN ALLAH BA IYAYEN SAYI AUREN.
*NAMIJINE zai cika budurwa da dadin baki da surutu da qarya ,har sai ya raunanamat zuciya YASAMU YAIMATA CIKI,DAGA BAYA YACE BANA SABANE KUMA BAZAI AURETABA AITA SHARI AH ,DOLE ALIQAWA BUDURWA DAN.
*NAMIJI SAI YAYIWA YAN MATA sama da 5 cikin shege,amma ba adamu da shiba in yanemi aurema sai abashi .AMMA IN MACE TSAUTSAYI YASA TAI SAUDAYA TO MAZA SUN GUJETAKE NAN ,WATA HAR MUTUWA BA LALLAI TASAKE AURE BA,SAIDAI TABAR GARIN .kun ga da da alqawari sai shi ya aureta.
*MACE A FAGEN SOYAYYA TANA IYA QIN ME KUDI TA AURI TALAKA KUMA TABASHI SOYAYYA TA GASKIYA,AMMA ZAI WUYA KAGA NAMIJI YAZABI MACE TALAKA AKAN MEKUDI.
*MATA NA IYA ZAMA DAMIJI BAI HAIHUWA SU DAUKI TSAHON SHEKARU KAFIN ABUN YADAME SU.AMMA NAMIJI IN MACE BATA HAIHUWA BAI iya shekara da ita SAI YAQARA AURE.ITAKUMA TASHA GORI TA KO INA.
*:MACE NA IYA ZAMA TSAHON SHEKARA TAYI JINYAR MIJINTA ,AMMA BAKOWANNA MIJINE YAKE IYA TSAYAWA BA YAI JINYAR MATARSA TSAHON LOKACI.
*MACACE DADIN SOYAYYA YAKE SAWA TAKIRA MIJINTA DA SUNA KAMAR YAYA,DADY,ITACEKE ME MIQA AL AMARUN RAYUwarta ga namiji dukka dan ya maye gurbin mahaifinta harma yadora,dan shine ubanta shine uwarta AMMA IN YAKASA SAUKE NAUYIN DAYAKEKANSA TO TAZAMA MARAINIYA.
**KUGYARA TUNANINKU MATA NAMIJI DAN GOYONE DA ZANI HAR DA SHAWUL**
*ba kowanna namijinne haka ba akwai nakirki
*zamun yadda maza na azabtar daku kamar yadda kuma kuke azabtar dasu da wasu halayen ku kamar RASHIN,HAQURI,RASHIN BIYAYYA ,RASHIN KYAUTATAWA.
AMMA NAMIJI SHINE GATANKI A KO INA,SHINE CINKI ,SHANKI SUTTURARKI DUKGATANKI KINGA KUWA BAKI DA WANDA YAFISHI.
***MAFi GAREKU MATA***
Inadai kina so ki ji dadin aure ,kisami nutsuwa,da albarka da JINKI A ALJannar duniya to
TO KIBI SHAWARAR MASOYIN MU S.A.W
YACE KIZABI MA ABOCIN ADDINI
WATO ,ME TSORAN ALLA,ME ILMIN ADDINI ,ME IBADA KYAN HALAYE.
WALLAHI KAKARKI TA YANKE SAQA
.akwai qarashe.
dayawa mata suna nunawa maza soyayya ta haqiqa amma daga baya sai kaga namiji ya juyamata baya da anyi aure.ga musalai
*na san wata budurwa data nacewa wani saurayi suna soyayya yana sonta tana son shi,amma iyayenta basa son bashi kuma bashi da wani aibu ,wlh iyayenta suka gudu da ita sukakaita zamfara,amma kwana goma tai tagudo kuma ta dawo gidan su saurayin ta zauna ,dattawan unguwa sukaba dashawara takoma gidan me unguwa .kwana 3 sai ga iyayenta sun dawo me unguwa ya sasanta dole akayi aurensu.ABUN TAKAICI MEMAKON YARIQETA AMANA WALLAHI SHEKARAR SU DAYA DA RABI.YA SAUTA HAR DA ZAGI DA GORI.
*AKWAI YARINYAR DA :ta nunawa saurayi so iya matuqa har wani tsautsayi yasameshi aka tsareshi yai bursin shekara daya da rabi amma tana sonsa wlh yarinyar kusan duk wata aqalla sau 2 sai tatashi daga garinsu ta shiga mota taje kano centaral prison ta ganshi kuma ta kaimasa abun datasamu na buqata .ana ta zaginta mahaukaciya ce .amma duk ba ta damuba.WLH BAYAN YAFITO ANYIMUSU AURE ,HAIHUWARTA DAYA ,AKAN WANKAN GIDA YASAKETA.
*AKWAI WATA BUDURWA A WANI GARI DA AKECEMASA ,GAYA lokacin malam ibrahim shekarau sadda hisba nada qarfi .tataso tun daga can takawo iyayenta qara gun yan hisba nagarin Wudil ,AMMA DAGA BAYA DA YAN HISBA SUKA kira saurayin ,da iyayen ta da nasa dan ayimusu sul SAI YACE SHI GASKIYA YA JANYE BA ZAI IYA AUREN WACCE TAKAI IYAYENTA GUNHUKUMA BA.
wlh kowa yaji haushinsa .dole BUDURWAR NAN TA RUNGUMI QADDARA TAKOMA GIDA.
*NASAN MUTUMIN DA YAKE DA WATA MATA ME HAQURI:TUN auren saurayi da budurwa dagabaya ya qaromata 2 yadinga gasa matar nan ga yaya kuma adaidai wannan lokacin ALLAH yabudamasa ,yasayo kayan kalo yakai dakin amarya yasayo qatuwar rediyu da fanka yakai dakin ta 2 ,amma ita bakomai adakin ta sai wahala takesha WLH AQARSHE MUTANEN UNGUWANE SUKAKA KAI TSOGAMI GA IYAYENTA MATA AKAZO AKATAFI DA ITA.
*AKWAI WATA MATA MIJINTA AURI SHIKA YAKE MATAR MUTUNIYAR KIRKICE SADDA ZATA AURESHI ANCEMATA GA HALINSA AMMA RABON TAGA WULAQANCI SAIDATA AURESHI .dama yasau matan sa duka ya aureta matar tazauna a gunsa takafu sosai tana saida su shinkafa ,fulawane tayi arziki sosai kowa na yabonta ,gata da kyauta da bawa mutane bashi wlh haka zaga yaran unguwa suncika gidannan ,kafin shekara 4 ya cike mata 4,haryagano wata SABODA
rashin mutunci haka yazo ya sau mutuniyar kirkinnan balaifin komai,
wallahi kowa na unguwar nan yaji haushi ransa yabaci sosai akan sakin matarnan.
*zakaga saurayi kafun aure zai lallame budurwa da dadin baki da qarya zan dinga baki kwai da kwai kaza ,amma da anyi auren yaganta adakin sa sai yadda yai da ita bayan yan watanni zakaga ana kwasar yankallo yafaraimata wulaqanci daman haka kike .
*mace tana barin iyayenta tatafi karuwanci inda badangin iya bana ba saboda anhana ta wanda take so,amma maza kuwa basu fiye binsu ba.
*namiji ne kebawa mace shawarar mushirya mugudu mubar gari tun da sunqi suyi mana aure HAKA ZATAI TABIN SA I RAQUMI DA AKALA amma in yadauke ta yakaita wani garin SAI GYARAN ALLAH.sai yagama moreta ya saukota a mota ta dawo gida KO BA DAN ALLAH BA IYAYEN SAYI AUREN.
*NAMIJINE zai cika budurwa da dadin baki da surutu da qarya ,har sai ya raunanamat zuciya YASAMU YAIMATA CIKI,DAGA BAYA YACE BANA SABANE KUMA BAZAI AURETABA AITA SHARI AH ,DOLE ALIQAWA BUDURWA DAN.
*NAMIJI SAI YAYIWA YAN MATA sama da 5 cikin shege,amma ba adamu da shiba in yanemi aurema sai abashi .AMMA IN MACE TSAUTSAYI YASA TAI SAUDAYA TO MAZA SUN GUJETAKE NAN ,WATA HAR MUTUWA BA LALLAI TASAKE AURE BA,SAIDAI TABAR GARIN .kun ga da da alqawari sai shi ya aureta.
*MACE A FAGEN SOYAYYA TANA IYA QIN ME KUDI TA AURI TALAKA KUMA TABASHI SOYAYYA TA GASKIYA,AMMA ZAI WUYA KAGA NAMIJI YAZABI MACE TALAKA AKAN MEKUDI.
*MATA NA IYA ZAMA DAMIJI BAI HAIHUWA SU DAUKI TSAHON SHEKARU KAFIN ABUN YADAME SU.AMMA NAMIJI IN MACE BATA HAIHUWA BAI iya shekara da ita SAI YAQARA AURE.ITAKUMA TASHA GORI TA KO INA.
*:MACE NA IYA ZAMA TSAHON SHEKARA TAYI JINYAR MIJINTA ,AMMA BAKOWANNA MIJINE YAKE IYA TSAYAWA BA YAI JINYAR MATARSA TSAHON LOKACI.
*MACACE DADIN SOYAYYA YAKE SAWA TAKIRA MIJINTA DA SUNA KAMAR YAYA,DADY,ITACEKE ME MIQA AL AMARUN RAYUwarta ga namiji dukka dan ya maye gurbin mahaifinta harma yadora,dan shine ubanta shine uwarta AMMA IN YAKASA SAUKE NAUYIN DAYAKEKANSA TO TAZAMA MARAINIYA.
**KUGYARA TUNANINKU MATA NAMIJI DAN GOYONE DA ZANI HAR DA SHAWUL**
*ba kowanna namijinne haka ba akwai nakirki
*zamun yadda maza na azabtar daku kamar yadda kuma kuke azabtar dasu da wasu halayen ku kamar RASHIN,HAQURI,RASHIN BIYAYYA ,RASHIN KYAUTATAWA.
AMMA NAMIJI SHINE GATANKI A KO INA,SHINE CINKI ,SHANKI SUTTURARKI DUKGATANKI KINGA KUWA BAKI DA WANDA YAFISHI.
***MAFi GAREKU MATA***
Inadai kina so ki ji dadin aure ,kisami nutsuwa,da albarka da JINKI A ALJannar duniya to
TO KIBI SHAWARAR MASOYIN MU S.A.W
YACE KIZABI MA ABOCIN ADDINI
WATO ,ME TSORAN ALLA,ME ILMIN ADDINI ,ME IBADA KYAN HALAYE.
WALLAHI KAKARKI TA YANKE SAQA
.akwai qarashe.
MATSALOLIN DA KE TATTARE DA AUREN MACE MA AIKACIYA 09073717289
AUREN MATA MA AIKATA(na gwamnati,kampani da shauransu)
* yan uwa kamar yadda kukasani ayau ALLAH SWT YAKAWO MU wani zamani me cike da abubuwa kalaka na canja game da rayuwar yan matan malam ba haushe .ta inda zakaga budurwa zindimemiya.ta isa aure har tashige ma lokacin da yadace tai aure da sunan karatu .kuma data gama karatun,koda manemi yafito saikaji bazata aureshiba sai anyi yarjejeniya shida da ita da iyayenta.akan zaibarta tayi aikin gwamnati.in ya amunce ayi aure in bai amunceba a fasa ,MUSAMMAN MA IN TALAKANE duk soyayyar da ake sha .WALLAHI DAYAWAN MUTANE SUNA YADDANE ZASU BARTA TAYI AIKI DAN TSABAR SON DASUKE WA MACE,KO DAN RASHIN SANIN MATSALAR DATAKE TATTARE DA ACCADEMIC WIFE ,WATO MACE ME AIKI.SAI DAGABAYA KAGA MUTUM NA DA NASANI .WALLAHI Mafiya YAWA DAGA MAZAN DASUKE DA MATA MASU AIKI NACIKIn bacin rai kuma suna sha awar wacce bata aiki.ANAN ZAN KAWO MUKU KADAN DAGA ILLAR AUREN MACE ME AIKI.
*RASHIN BAWA YAYA KULAWA.
yayan ka qanana ko masu wayo suna buqatar samun kula ta uwa domin uwa itace makaranta tafarko ga yayanta ,
yaya suna buqatar kasancewa da uwar su koda yaushe amma mace me aiki haka zata barma yayan ka agida,qananan takai su maqota raino ,ko ta bayar ajiya ,abuncinsa shine nono amma shi saidai a tatsa asa a fida, ko a bashi koko ko madara,haka in yatashi zai ta tsala kuka ,DOMIN MA AIKATU DAYAWA BA AZUWA AIKI DA YAYA QANANA.
in ma masu wayone haka zasu zauna agida suna jinyunwa har sai ta dawo.ko suci dumamen safe
2*rashin bawa miji kulawa.
Ita mace tamkar rigace ga namiji shiyasa Allah ma a alqur ani ya siffantata dacewa su tifafine garemu.ba aso sunesanta damu .mijin ma aikaciya kullun matarsa na nesa dashi haka zai zauna cikin damuwa,har sai tadawo ba mai kaimasa ruwan wanka ,ba abokiyar shira dole sai dai yafita majalista.IN KUWA MA AIKACINE SHIMA TO ANAN MA ABUN YAFI SA HAUSHI DOMIN
lokacin da ma aikaci yadawo daga aiki ko kasuwa yana so yazo bakin kofa yaga matarsa taiwanka ta caba ado ,ta tareshi da murmushi da fari da ido,da ran gwada takar bi jaka ko leda tana kalaman tausasawa HABA TUNDAGA NAN MUTUN ZAI JI GAjiyar babu ita akaimasa ruwa yaiwanka akawoshi teburi anabashi abunci ana bashi labarin me yafaru agida ,ana su amira sun yi kaza dakaza,abun ban sha awa.INKUWA ME AIKICE TO ITAMA BATA DAWOBA.IN MA KARIGA TA DAWOWA SAI DAI KADORA TUKUNYA KAGIRKA INDOMI KO TALIYA JAGALIYA KACI ,KAFIN DARE INKUMA TAZO TASAMEKA KANACi TA TAYAKA .TANA CI TANABAKA LABARIN OFICE DINTA ,KO YAU PROMOTION YASHIGA ,KO AN MAIDA ITA NIGHT DUTY KO GOBE ANCE SUFITA 7 O CLOK,YAU ANKAMA mD DA SATAR MILLION 3,HAKADAI shirar van haushi.GASHI TAGAJI ABUNCI DARENMA HAKA ZATA KWABASHI BALLE AIWA YARA WANKA ,ASAMI LOKACIN KARATUN ALQURANI ,KUMA KAIMA ABAKA NA LOVAYYA DAKAI MAGANA TACE BAKA DA TAUSAYI WLH AGAJIYE TAKE .WASHE GARE KUNA TSAKA DA SHIRA IRIN TA MASOYA ZA a kirata ace yanzunnan munyi baqi daUko takardun ki kizo office WALLAHI KO TAMBAYARKA BAZATAIBA ZATA DAUKI TAKARDU TA TAFI OFICE
*3IN KAI BAQO KUWA SAI DAI KAKAISHI OTEL KO KADAFA MASA ,KOKABASHI NAKA .
*4 RAINA MIJI:domin tanagani tana da madafa ko karabu da ita tana da yadda zatai baza ta tagaryaraba .hakan baka isa kajuyataba .balle kasa mata kwararan doka yanzu ace baqinciki kakeyi da abun datakesamu.KAIDAI DA KAJI KALAMAN SOYAYYA SAI DAI KAGANI A FB AMMA BA DAI ITA TAYI MABA.
5*RASHIN TAIMAKON MIJI:mafiya yawan mata ma aikata kudaden su yana qarewane asayen katako da katifa KATIFA IYA KATIFA ZAKA HAU ABOKINA,sai sayan sittira ta kece raini .amma dai taima cefana ina sam magi in yaqare tasaya sai tasa ma shi a lissafi duk abundata saya ma na abunci to bashine, wlh inbakabiya ba gori ma ya isheka.BABBAN GUDUN MAWAR DAZATAIMA SHINE SAYAWA YAYANKA SUTTURA BAYAN ANTAKURAKA KAYI TO ITAMA ZATA SAYA MASU.
AMMA KAGA KUDIN MAKARANTA SHOOPING,ABUNCIWLH SAIKABIYA IN HARTABAYAR.
*6 SA YAYANKA SURAINAKA:
sakamakon kai ne kake biyan kudin wuta, ruwa sayen abunci ,kudin makaranta ,albashin ka bai isa kayiwa yayan suttura me tsadaba .amma ita kudinta kota dauka adashi ake sawa ko asa special account .DUK WANI ABU NAYAYI AGUJE ZATASAYAWA YAYAN .MUSALI KA SAYAMUSU ATAMFAR DUBU 2,DAIDAI QARFINKA KENAN TO ITA BATA DA MATSALAR KOMAI ZATA SAI MUSU TA DUBU 5000,ANA HAKA ANAHAKA ,YAYAN KA ZASU KOMA JIN MAGANARTA NE SUZAMA YAYAN HAJIYA.
*7*ZARGI:
koda yaushe kana cikin zargi dawata take mu amala a opic ance shugabansu fa dan iskane ,ance yana ragemata hanya amota ,ko suna kebancewa a ofice.BALLAN TANA ACE SUNTAFI SEMINA .KAI GAKA AGIDA BAKASAN A INA ZATA KWANABA
8*sa haushi:duk sadda zata gun aiki tai wanka ta caba ado kasan ba kai akayiwaba ,DOLE KAJI HAUSHI.
*9 RASHIN TSARI.:koda yaushe tana cikin maza suna kallonta tana kallonsu ,suna jin maganarta tana jin tasu harma ayi shirar data dace da wacce bata daceba.
Kowa na iya kiranta awaya
10*zaka sha surutu da habaici agun mutane sa annunka da abokanka.
A SAURARI NA 2 DANJIN SHAWARWARI NA.DAMA QARASHEN
* yan uwa kamar yadda kukasani ayau ALLAH SWT YAKAWO MU wani zamani me cike da abubuwa kalaka na canja game da rayuwar yan matan malam ba haushe .ta inda zakaga budurwa zindimemiya.ta isa aure har tashige ma lokacin da yadace tai aure da sunan karatu .kuma data gama karatun,koda manemi yafito saikaji bazata aureshiba sai anyi yarjejeniya shida da ita da iyayenta.akan zaibarta tayi aikin gwamnati.in ya amunce ayi aure in bai amunceba a fasa ,MUSAMMAN MA IN TALAKANE duk soyayyar da ake sha .WALLAHI DAYAWAN MUTANE SUNA YADDANE ZASU BARTA TAYI AIKI DAN TSABAR SON DASUKE WA MACE,KO DAN RASHIN SANIN MATSALAR DATAKE TATTARE DA ACCADEMIC WIFE ,WATO MACE ME AIKI.SAI DAGABAYA KAGA MUTUM NA DA NASANI .WALLAHI Mafiya YAWA DAGA MAZAN DASUKE DA MATA MASU AIKI NACIKIn bacin rai kuma suna sha awar wacce bata aiki.ANAN ZAN KAWO MUKU KADAN DAGA ILLAR AUREN MACE ME AIKI.
*RASHIN BAWA YAYA KULAWA.
yayan ka qanana ko masu wayo suna buqatar samun kula ta uwa domin uwa itace makaranta tafarko ga yayanta ,
yaya suna buqatar kasancewa da uwar su koda yaushe amma mace me aiki haka zata barma yayan ka agida,qananan takai su maqota raino ,ko ta bayar ajiya ,abuncinsa shine nono amma shi saidai a tatsa asa a fida, ko a bashi koko ko madara,haka in yatashi zai ta tsala kuka ,DOMIN MA AIKATU DAYAWA BA AZUWA AIKI DA YAYA QANANA.
in ma masu wayone haka zasu zauna agida suna jinyunwa har sai ta dawo.ko suci dumamen safe
2*rashin bawa miji kulawa.
Ita mace tamkar rigace ga namiji shiyasa Allah ma a alqur ani ya siffantata dacewa su tifafine garemu.ba aso sunesanta damu .mijin ma aikaciya kullun matarsa na nesa dashi haka zai zauna cikin damuwa,har sai tadawo ba mai kaimasa ruwan wanka ,ba abokiyar shira dole sai dai yafita majalista.IN KUWA MA AIKACINE SHIMA TO ANAN MA ABUN YAFI SA HAUSHI DOMIN
lokacin da ma aikaci yadawo daga aiki ko kasuwa yana so yazo bakin kofa yaga matarsa taiwanka ta caba ado ,ta tareshi da murmushi da fari da ido,da ran gwada takar bi jaka ko leda tana kalaman tausasawa HABA TUNDAGA NAN MUTUN ZAI JI GAjiyar babu ita akaimasa ruwa yaiwanka akawoshi teburi anabashi abunci ana bashi labarin me yafaru agida ,ana su amira sun yi kaza dakaza,abun ban sha awa.INKUWA ME AIKICE TO ITAMA BATA DAWOBA.IN MA KARIGA TA DAWOWA SAI DAI KADORA TUKUNYA KAGIRKA INDOMI KO TALIYA JAGALIYA KACI ,KAFIN DARE INKUMA TAZO TASAMEKA KANACi TA TAYAKA .TANA CI TANABAKA LABARIN OFICE DINTA ,KO YAU PROMOTION YASHIGA ,KO AN MAIDA ITA NIGHT DUTY KO GOBE ANCE SUFITA 7 O CLOK,YAU ANKAMA mD DA SATAR MILLION 3,HAKADAI shirar van haushi.GASHI TAGAJI ABUNCI DARENMA HAKA ZATA KWABASHI BALLE AIWA YARA WANKA ,ASAMI LOKACIN KARATUN ALQURANI ,KUMA KAIMA ABAKA NA LOVAYYA DAKAI MAGANA TACE BAKA DA TAUSAYI WLH AGAJIYE TAKE .WASHE GARE KUNA TSAKA DA SHIRA IRIN TA MASOYA ZA a kirata ace yanzunnan munyi baqi daUko takardun ki kizo office WALLAHI KO TAMBAYARKA BAZATAIBA ZATA DAUKI TAKARDU TA TAFI OFICE
*3IN KAI BAQO KUWA SAI DAI KAKAISHI OTEL KO KADAFA MASA ,KOKABASHI NAKA .
*4 RAINA MIJI:domin tanagani tana da madafa ko karabu da ita tana da yadda zatai baza ta tagaryaraba .hakan baka isa kajuyataba .balle kasa mata kwararan doka yanzu ace baqinciki kakeyi da abun datakesamu.KAIDAI DA KAJI KALAMAN SOYAYYA SAI DAI KAGANI A FB AMMA BA DAI ITA TAYI MABA.
5*RASHIN TAIMAKON MIJI:mafiya yawan mata ma aikata kudaden su yana qarewane asayen katako da katifa KATIFA IYA KATIFA ZAKA HAU ABOKINA,sai sayan sittira ta kece raini .amma dai taima cefana ina sam magi in yaqare tasaya sai tasa ma shi a lissafi duk abundata saya ma na abunci to bashine, wlh inbakabiya ba gori ma ya isheka.BABBAN GUDUN MAWAR DAZATAIMA SHINE SAYAWA YAYANKA SUTTURA BAYAN ANTAKURAKA KAYI TO ITAMA ZATA SAYA MASU.
AMMA KAGA KUDIN MAKARANTA SHOOPING,ABUNCIWLH SAIKABIYA IN HARTABAYAR.
*6 SA YAYANKA SURAINAKA:
sakamakon kai ne kake biyan kudin wuta, ruwa sayen abunci ,kudin makaranta ,albashin ka bai isa kayiwa yayan suttura me tsadaba .amma ita kudinta kota dauka adashi ake sawa ko asa special account .DUK WANI ABU NAYAYI AGUJE ZATASAYAWA YAYAN .MUSALI KA SAYAMUSU ATAMFAR DUBU 2,DAIDAI QARFINKA KENAN TO ITA BATA DA MATSALAR KOMAI ZATA SAI MUSU TA DUBU 5000,ANA HAKA ANAHAKA ,YAYAN KA ZASU KOMA JIN MAGANARTA NE SUZAMA YAYAN HAJIYA.
*7*ZARGI:
koda yaushe kana cikin zargi dawata take mu amala a opic ance shugabansu fa dan iskane ,ance yana ragemata hanya amota ,ko suna kebancewa a ofice.BALLAN TANA ACE SUNTAFI SEMINA .KAI GAKA AGIDA BAKASAN A INA ZATA KWANABA
8*sa haushi:duk sadda zata gun aiki tai wanka ta caba ado kasan ba kai akayiwaba ,DOLE KAJI HAUSHI.
*9 RASHIN TSARI.:koda yaushe tana cikin maza suna kallonta tana kallonsu ,suna jin maganarta tana jin tasu harma ayi shirar data dace da wacce bata daceba.
Kowa na iya kiranta awaya
10*zaka sha surutu da habaici agun mutane sa annunka da abokanka.
A SAURARI NA 2 DANJIN SHAWARWARI NA.DAMA QARASHEN
Saturday, 7 October 2017
FITUNAR MATA.
FITUNAR MATA.
yan uwa maza damata barkanmu da warhaka.AYAU ZAN TUNATAR DAMUNE AKAN FITINAR MATA.
***FITINAR MATA:yan uwa itace mafai girman fitina acikin Aluma wacce take cutar da maza FIYE DA FITINAR ,YAQI,FIYE DA FITINAR DUKIYA ,FIYE DA FITINAR TALAUCI ,FIYE DA FITINIR YAYA,saboda yadda a yau matake zama sila ta FITUNUWAR MAZA.
MANZON ALLAH S.A.W YACE BANBAR WATA FITINA ABAYANA BA MAFI CUTAR DA MAZA IRIN FITINAR MATA GA YADDA TAKE CUTAR DA NAMIJI.
tare dacewa manzon Allah s.a.w yasan akwai fitinar ,yaqi,ta dukiya,ta talauci,yaya.amma duk bai fiye mana jin tsoransu ba SAI TAMATA.
ashe kenan yan uwa dole me hankali yaji tsoron fitinar mata,ANNABIN ALLAH S..A.W YAKECEWA KUJI TSORAN MATA ,DOMIN FARKON FITINAR BANI ISRAILA TA NA GA MATANE.
*YAN UWA FITUNAR MATA TANA BATA BAR MALAMIBA,BATABAR WALIYAN ALLAH BA,BATABAR ANNABAWAN ALLAH,BATABAR TALAKABA batabar me kudiba ba babba ba yaro ba me mulki ba marar mulki.
+ yan uwa mutuna qissar Annabin Allah annabi yusif damatar me gidansa,
+mutuna qissar waliyan Allah jiraidu.
Yadda Allah swt ya jarrabe su dafitina ta mata.
**fitinar mata nasa mutum yai ridda ,nasa mutum yai kisan kai na sa mutum ya aikata Alfasha kamar zina ,nasa mutum yabar garin mahaifansa,nasamutum yin bursun ,nasa akashe mutum
**yan uwa yana daga fitinar mata A yau. Yadda suka zama sanadari NAZUBAR DA MUTUNCIN ME MUTUNCI,MALAMI KO BABBAN DAN SIYASA KO MATASHI.
+DAYAWAN SU SUNZAMA SILA NA LALACEWAR AL UMMA TAHANYAR NUNA TSARAICI,YAWACEYAWACE NA TABARRAJI ,DA KIYANA GA MAZA DA SHAURANSU.
**maganin fitunar mata**
babu wani SHARRI ,KOMAI GIRMANSA KOMAI QANQANTARSA SAI DA ANNABIN RAHAMA S.A.W YA NUNAMANA SHI YACE MUGUJESHI SHARRINE KO YACE MU AIKATASHAI ALKAIRINE. HAKANE MA TASA YACE MANA MUJI TSORAN MATA ,
TA WADANNAN HANYOYI
*kada ka kebance da macen da ba muharramarkaba a gun da ba mutane domin in kunkebance ku biyu to na 3 kun ku shedanne SHEDAN KUWA BAI UMAR TARKU DA AIKI ME KYAU.
*KADA KASHIGA GUN TARON MATA ALLAH DA MANZONSA SUN HANA CAKUDUWA DA MATA DAMAZA.
*RUN TSE GANINKA GA HARAM
*YIN AUREN GA MATASA DAZARAR KASAMI DAMA ,dan hakan shine mafi alkairi ga baligi .
*kare kanka daga kusantar zina ,kamar jinwaqoqi ,kallon finafinan mata,hotunan su dukkan su suna iya hadaka huldar banza gamace har ta haddasama sharri.
*kada ka kuskura kataba jikin wacce ba muharramar kaba.
*kayi adalci ga iyalanka
*yawaita addu'o i,neman kariya daga Allah akan sharrin mata,na dujal da shauran su
*rage kwadayi da son duniya wajen neman aure a aure mace tagari .
*tarbiyantarda yaya mata abasu haqqinsu da kuma ingantaccen ilmin addina.
In akakiyaye wadannan abubuwan za a kubuta daga sharrin mata insha Allah,inma kuma Ankiyaye sai ALLAH YAJARRABEKA DA SHARRINSU,TO ZAI ZAMEMA ALKAIRI KOME DAREN DADEWA KAMAR YADDA YAZAMA ALKAIRI GA ANNABIN ALLAH YUSIFA ,DAKUMA WALIYINNAN JIRAIDU.
Nasiha gareku yan uwa mata
kada kudamu dan kunji ance akwai fitina tare dake ,ANNABIN ALLAH S.A.W WLH YAFI KOWA SONKU DA QAUNARKU KU MATA.ILLA KAWAI YA TSORATAR DAMU DAGA YADDA SHEDAN YAKE MAIDAKU KARANFARAUTAR SA.
kunga kuma kenan sai ku kiyaye kubawa shedan kunya.
AMMA A FAGE NA TSORAN ALLAH MACE DA NAMIJI DUK DAYANE WANDA YAFI JIN TSORANSA SHINE BABBA MACACE KO NA MIJINE .
Allah ka karemu mazammu da matammu daga sharrin kawunan mu.
yan uwa maza damata barkanmu da warhaka.AYAU ZAN TUNATAR DAMUNE AKAN FITINAR MATA.
***FITINAR MATA:yan uwa itace mafai girman fitina acikin Aluma wacce take cutar da maza FIYE DA FITINAR ,YAQI,FIYE DA FITINAR DUKIYA ,FIYE DA FITINAR TALAUCI ,FIYE DA FITINIR YAYA,saboda yadda a yau matake zama sila ta FITUNUWAR MAZA.
MANZON ALLAH S.A.W YACE BANBAR WATA FITINA ABAYANA BA MAFI CUTAR DA MAZA IRIN FITINAR MATA GA YADDA TAKE CUTAR DA NAMIJI.
tare dacewa manzon Allah s.a.w yasan akwai fitinar ,yaqi,ta dukiya,ta talauci,yaya.amma duk bai fiye mana jin tsoransu ba SAI TAMATA.
ashe kenan yan uwa dole me hankali yaji tsoron fitinar mata,ANNABIN ALLAH S..A.W YAKECEWA KUJI TSORAN MATA ,DOMIN FARKON FITINAR BANI ISRAILA TA NA GA MATANE.
*YAN UWA FITUNAR MATA TANA BATA BAR MALAMIBA,BATABAR WALIYAN ALLAH BA,BATABAR ANNABAWAN ALLAH,BATABAR TALAKABA batabar me kudiba ba babba ba yaro ba me mulki ba marar mulki.
+ yan uwa mutuna qissar Annabin Allah annabi yusif damatar me gidansa,
+mutuna qissar waliyan Allah jiraidu.
Yadda Allah swt ya jarrabe su dafitina ta mata.
**fitinar mata nasa mutum yai ridda ,nasa mutum yai kisan kai na sa mutum ya aikata Alfasha kamar zina ,nasa mutum yabar garin mahaifansa,nasamutum yin bursun ,nasa akashe mutum
**yan uwa yana daga fitinar mata A yau. Yadda suka zama sanadari NAZUBAR DA MUTUNCIN ME MUTUNCI,MALAMI KO BABBAN DAN SIYASA KO MATASHI.
+DAYAWAN SU SUNZAMA SILA NA LALACEWAR AL UMMA TAHANYAR NUNA TSARAICI,YAWACEYAWACE NA TABARRAJI ,DA KIYANA GA MAZA DA SHAURANSU.
**maganin fitunar mata**
babu wani SHARRI ,KOMAI GIRMANSA KOMAI QANQANTARSA SAI DA ANNABIN RAHAMA S.A.W YA NUNAMANA SHI YACE MUGUJESHI SHARRINE KO YACE MU AIKATASHAI ALKAIRINE. HAKANE MA TASA YACE MANA MUJI TSORAN MATA ,
TA WADANNAN HANYOYI
*kada ka kebance da macen da ba muharramarkaba a gun da ba mutane domin in kunkebance ku biyu to na 3 kun ku shedanne SHEDAN KUWA BAI UMAR TARKU DA AIKI ME KYAU.
*KADA KASHIGA GUN TARON MATA ALLAH DA MANZONSA SUN HANA CAKUDUWA DA MATA DAMAZA.
*RUN TSE GANINKA GA HARAM
*YIN AUREN GA MATASA DAZARAR KASAMI DAMA ,dan hakan shine mafi alkairi ga baligi .
*kare kanka daga kusantar zina ,kamar jinwaqoqi ,kallon finafinan mata,hotunan su dukkan su suna iya hadaka huldar banza gamace har ta haddasama sharri.
*kada ka kuskura kataba jikin wacce ba muharramar kaba.
*kayi adalci ga iyalanka
*yawaita addu'o i,neman kariya daga Allah akan sharrin mata,na dujal da shauran su
*rage kwadayi da son duniya wajen neman aure a aure mace tagari .
*tarbiyantarda yaya mata abasu haqqinsu da kuma ingantaccen ilmin addina.
In akakiyaye wadannan abubuwan za a kubuta daga sharrin mata insha Allah,inma kuma Ankiyaye sai ALLAH YAJARRABEKA DA SHARRINSU,TO ZAI ZAMEMA ALKAIRI KOME DAREN DADEWA KAMAR YADDA YAZAMA ALKAIRI GA ANNABIN ALLAH YUSIFA ,DAKUMA WALIYINNAN JIRAIDU.
Nasiha gareku yan uwa mata
kada kudamu dan kunji ance akwai fitina tare dake ,ANNABIN ALLAH S.A.W WLH YAFI KOWA SONKU DA QAUNARKU KU MATA.ILLA KAWAI YA TSORATAR DAMU DAGA YADDA SHEDAN YAKE MAIDAKU KARANFARAUTAR SA.
kunga kuma kenan sai ku kiyaye kubawa shedan kunya.
AMMA A FAGE NA TSORAN ALLAH MACE DA NAMIJI DUK DAYANE WANDA YAFI JIN TSORANSA SHINE BABBA MACACE KO NA MIJINE .
Allah ka karemu mazammu da matammu daga sharrin kawunan mu.
HANYOYI 11 DAN KULAWA DA LAFIYAR MACE ME CIKI(juna biy) DA DAN CIKINTA.
HANYOYI 11 DAN KULAWA DA LAFIYAR MACE ME CIKI(juna biy) DA DAN CIKINTA.
yan uwa kusani CIKI ga ya mace wani al amarine me girma kowa tanan yasamu.hakan tasa yazama dole mata ana tausaya musu wajen basu kula kamar haka.
*1*ganin likita akai akai:
dan uwa ka bar matarka taje ganin likita shine mataki nafarko nabata kulawa domin zuwa AWU ABUNE ME matuqar muhimmanci ,dan
+tabbatar da lafiya mecikin
+lafiyar dancikin
+yanayin kwanciyar dan cikin
+baku shawarwari
sabodo haka sansamune kana rakata ma ana kakaita ka kuma dawo da ita ,bai daceba kabarta taje aqasa ta dawo aqasa AKAWAI WAHALARWA.
*BATA ABUNCI AKAI AKI ME GINA JIKI:
ana so abawa mace me ciki abunci me gina ciki kuma kar abarta da yunwa.kamar su kifi,wake ,masara ,zogala,hanta,wake ,da shauransa
*BATA KAYAN MARMARI AKWAI NAU IN KAYAN MARMARI
masu amfani gamace da yaronta
kamar lemo,ayaba ,apple ,da shauransu.
*DENA SHAN GIYA KO SANADARANTA:
shan giya ga mace me ciki na zubar da ciki,kuma na shafar dan cikinta.MASANA SUNCE DOLE ME JUNA 2 TABAR SHAN GIYA DAZARAR TAGANE TASAMI CIKI HAR TA HAIHU ,IN BAZATA IYA HAQURABA TU AQALLA TA HAQURA TSAHON WATA 3 TUKUN TACIGABA DA SHA,AMMA IN BAHAKABA CIKIN NA IYA BAREWA.
*DENA SHAN TABA:itama na iya sa ciki ya zube kuma na haddasa ,amai ,gudawa,tashin zuciya ,shafar lafiyar dan cikin .
*DENA SHAN KWAYA:
kitabbata in zaki sha kwaya to bisa umarnin likitane .domin akwai kwayoyi dayawa da suke zubar da ciki,musammanmamasu dauke da caffeine suna cutar da dan ciki kamar su cola ,tea,coffe,da stimulan drugs dashauran su.
*cin abun cime mekyau:
kamar kayan marmari atabbata an wankesu ,baqasa ko datti ,nama yagasu ,hakama kwai ya soyusosai ,kada kisha dan yen kwai dashauran su.
*kina dan motsa jiki ,koda kina dan yawo acikin gida kina zagayawa,jikinki zai yi dadi ,jini zai sami damar zagayawa ko ina ajikinki,zai rage miki ciwon jiki,zai taimakami waje haihuwa.
*yin amfani da shawarwarin da likita yabaki kamar shanmagani akan qa ida,yin kwanciyar da likita yace kina yi,dashauran su.
*shan vitamins din da ake rabawa a sibiti,su vita d,folicle acids,da shauran su (complex) duk zasu qara miki jini,lafiya ke da bebinki
*SAMUN HUTU:yana da matuqar amfani ga me juna 2.lokaci lokaci MATSANANCIN AIKI GA MACE ME CIKI NASATA FADUWA,KO BARI .HAKI DASHAURANSU ,yana da kyau ace mace tana samun hutu ,bakuma wai koda yaushe kina shantake ba kya motsa jiki ba,kina samun hutu,kina motsa jiki kuma ko wani dan aiki haka.
*KWANCIYAR HANKALI:
mata masu ciki anaso ana basu nishadi,kwanciyar hankali,kar asamata damuwa.
yan uwa kusani CIKI ga ya mace wani al amarine me girma kowa tanan yasamu.hakan tasa yazama dole mata ana tausaya musu wajen basu kula kamar haka.
*1*ganin likita akai akai:
dan uwa ka bar matarka taje ganin likita shine mataki nafarko nabata kulawa domin zuwa AWU ABUNE ME matuqar muhimmanci ,dan
+tabbatar da lafiya mecikin
+lafiyar dancikin
+yanayin kwanciyar dan cikin
+baku shawarwari
sabodo haka sansamune kana rakata ma ana kakaita ka kuma dawo da ita ,bai daceba kabarta taje aqasa ta dawo aqasa AKAWAI WAHALARWA.
*BATA ABUNCI AKAI AKI ME GINA JIKI:
ana so abawa mace me ciki abunci me gina ciki kuma kar abarta da yunwa.kamar su kifi,wake ,masara ,zogala,hanta,wake ,da shauransa
*BATA KAYAN MARMARI AKWAI NAU IN KAYAN MARMARI
masu amfani gamace da yaronta
kamar lemo,ayaba ,apple ,da shauransu.
*DENA SHAN GIYA KO SANADARANTA:
shan giya ga mace me ciki na zubar da ciki,kuma na shafar dan cikinta.MASANA SUNCE DOLE ME JUNA 2 TABAR SHAN GIYA DAZARAR TAGANE TASAMI CIKI HAR TA HAIHU ,IN BAZATA IYA HAQURABA TU AQALLA TA HAQURA TSAHON WATA 3 TUKUN TACIGABA DA SHA,AMMA IN BAHAKABA CIKIN NA IYA BAREWA.
*DENA SHAN TABA:itama na iya sa ciki ya zube kuma na haddasa ,amai ,gudawa,tashin zuciya ,shafar lafiyar dan cikin .
*DENA SHAN KWAYA:
kitabbata in zaki sha kwaya to bisa umarnin likitane .domin akwai kwayoyi dayawa da suke zubar da ciki,musammanmamasu dauke da caffeine suna cutar da dan ciki kamar su cola ,tea,coffe,da stimulan drugs dashauran su.
*cin abun cime mekyau:
kamar kayan marmari atabbata an wankesu ,baqasa ko datti ,nama yagasu ,hakama kwai ya soyusosai ,kada kisha dan yen kwai dashauran su.
*kina dan motsa jiki ,koda kina dan yawo acikin gida kina zagayawa,jikinki zai yi dadi ,jini zai sami damar zagayawa ko ina ajikinki,zai rage miki ciwon jiki,zai taimakami waje haihuwa.
*yin amfani da shawarwarin da likita yabaki kamar shanmagani akan qa ida,yin kwanciyar da likita yace kina yi,dashauran su.
*shan vitamins din da ake rabawa a sibiti,su vita d,folicle acids,da shauran su (complex) duk zasu qara miki jini,lafiya ke da bebinki
*SAMUN HUTU:yana da matuqar amfani ga me juna 2.lokaci lokaci MATSANANCIN AIKI GA MACE ME CIKI NASATA FADUWA,KO BARI .HAKI DASHAURANSU ,yana da kyau ace mace tana samun hutu ,bakuma wai koda yaushe kina shantake ba kya motsa jiki ba,kina samun hutu,kina motsa jiki kuma ko wani dan aiki haka.
*KWANCIYAR HANKALI:
mata masu ciki anaso ana basu nishadi,kwanciyar hankali,kar asamata damuwa.
HANYOYI 11 DAN KULAWA DA LAFIYAR MACE ME CIKI(juna biy) DA DAN CIKINTA.
HANYOYI 11 DAN KULAWA DA LAFIYAR MACE ME CIKI(juna biy) DA DAN CIKINTA.
yan uwa kusani CIKI ga ya mace wani al amarine me girma kowa tanan yasamu.hakan tasa yazama dole mata ana tausaya musu wajen basu kula kamar haka.
*1*ganin likita akai akai:
dan uwa ka bar matarka taje ganin likita shine mataki nafarko nabata kulawa domin zuwa AWU ABUNE ME matuqar muhimmanci ,dan
+tabbatar da lafiya mecikin
+lafiyar dancikin
+yanayin kwanciyar dan cikin
+baku shawarwari
sabodo haka sansamune kana rakata ma ana kakaita ka kuma dawo da ita ,bai daceba kabarta taje aqasa ta dawo aqasa AKAWAI WAHALARWA.
*BATA ABUNCI AKAI AKI ME GINA JIKI:
ana so abawa mace me ciki abunci me gina ciki kuma kar abarta da yunwa.kamar su kifi,wake ,masara ,zogala,hanta,wake ,da shauransa
*BATA KAYAN MARMARI AKWAI NAU IN KAYAN MARMARI
masu amfani gamace da yaronta
kamar lemo,ayaba ,apple ,da shauransu.
*DENA SHAN GIYA KO SANADARANTA:
shan giya ga mace me ciki na zubar da ciki,kuma na shafar dan cikinta.MASANA SUNCE DOLE ME JUNA 2 TABAR SHAN GIYA DAZARAR TAGANE TASAMI CIKI HAR TA HAIHU ,IN BAZATA IYA HAQURABA TU AQALLA TA HAQURA TSAHON WATA 3 TUKUN TACIGABA DA SHA,AMMA IN BAHAKABA CIKIN NA IYA BAREWA.
*DENA SHAN TABA:itama na iya sa ciki ya zube kuma na haddasa ,amai ,gudawa,tashin zuciya ,shafar lafiyar dan cikin .
*DENA SHAN KWAYA:
kitabbata in zaki sha kwaya to bisa umarnin likitane .domin akwai kwayoyi dayawa da suke zubar da ciki,musammanmamasu dauke da caffeine suna cutar da dan ciki kamar su cola ,tea,coffe,da stimulan drugs dashauran su.
*cin abun cime mekyau:
kamar kayan marmari atabbata an wankesu ,baqasa ko datti ,nama yagasu ,hakama kwai ya soyusosai ,kada kisha dan yen kwai dashauran su.
*kina dan motsa jiki ,koda kina dan yawo acikin gida kina zagayawa,jikinki zai yi dadi ,jini zai sami damar zagayawa ko ina ajikinki,zai rage miki ciwon jiki,zai taimakami waje haihuwa.
*yin amfani da shawarwarin da likita yabaki kamar shanmagani akan qa ida,yin kwanciyar da likita yace kina yi,dashauran su.
*shan vitamins din da ake rabawa a sibiti,su vita d,folicle acids,da shauran su (complex) duk zasu qara miki jini,lafiya ke da bebinki
*SAMUN HUTU:yana da matuqar amfani ga me juna 2.lokaci lokaci MATSANANCIN AIKI GA MACE ME CIKI NASATA FADUWA,KO BARI .HAKI DASHAURANSU ,yana da kyau ace mace tana samun hutu ,bakuma wai koda yaushe kina shantake ba kya motsa jiki ba,kina samun hutu,kina motsa jiki kuma ko wani dan aiki haka.
*KWANCIYAR HANKALI:
mata masu ciki anaso ana basu nishadi,kwanciyar hankali,kar asamata damuwa.
yan uwa kusani CIKI ga ya mace wani al amarine me girma kowa tanan yasamu.hakan tasa yazama dole mata ana tausaya musu wajen basu kula kamar haka.
*1*ganin likita akai akai:
dan uwa ka bar matarka taje ganin likita shine mataki nafarko nabata kulawa domin zuwa AWU ABUNE ME matuqar muhimmanci ,dan
+tabbatar da lafiya mecikin
+lafiyar dancikin
+yanayin kwanciyar dan cikin
+baku shawarwari
sabodo haka sansamune kana rakata ma ana kakaita ka kuma dawo da ita ,bai daceba kabarta taje aqasa ta dawo aqasa AKAWAI WAHALARWA.
*BATA ABUNCI AKAI AKI ME GINA JIKI:
ana so abawa mace me ciki abunci me gina ciki kuma kar abarta da yunwa.kamar su kifi,wake ,masara ,zogala,hanta,wake ,da shauransa
*BATA KAYAN MARMARI AKWAI NAU IN KAYAN MARMARI
masu amfani gamace da yaronta
kamar lemo,ayaba ,apple ,da shauransu.
*DENA SHAN GIYA KO SANADARANTA:
shan giya ga mace me ciki na zubar da ciki,kuma na shafar dan cikinta.MASANA SUNCE DOLE ME JUNA 2 TABAR SHAN GIYA DAZARAR TAGANE TASAMI CIKI HAR TA HAIHU ,IN BAZATA IYA HAQURABA TU AQALLA TA HAQURA TSAHON WATA 3 TUKUN TACIGABA DA SHA,AMMA IN BAHAKABA CIKIN NA IYA BAREWA.
*DENA SHAN TABA:itama na iya sa ciki ya zube kuma na haddasa ,amai ,gudawa,tashin zuciya ,shafar lafiyar dan cikin .
*DENA SHAN KWAYA:
kitabbata in zaki sha kwaya to bisa umarnin likitane .domin akwai kwayoyi dayawa da suke zubar da ciki,musammanmamasu dauke da caffeine suna cutar da dan ciki kamar su cola ,tea,coffe,da stimulan drugs dashauran su.
*cin abun cime mekyau:
kamar kayan marmari atabbata an wankesu ,baqasa ko datti ,nama yagasu ,hakama kwai ya soyusosai ,kada kisha dan yen kwai dashauran su.
*kina dan motsa jiki ,koda kina dan yawo acikin gida kina zagayawa,jikinki zai yi dadi ,jini zai sami damar zagayawa ko ina ajikinki,zai rage miki ciwon jiki,zai taimakami waje haihuwa.
*yin amfani da shawarwarin da likita yabaki kamar shanmagani akan qa ida,yin kwanciyar da likita yace kina yi,dashauran su.
*shan vitamins din da ake rabawa a sibiti,su vita d,folicle acids,da shauran su (complex) duk zasu qara miki jini,lafiya ke da bebinki
*SAMUN HUTU:yana da matuqar amfani ga me juna 2.lokaci lokaci MATSANANCIN AIKI GA MACE ME CIKI NASATA FADUWA,KO BARI .HAKI DASHAURANSU ,yana da kyau ace mace tana samun hutu ,bakuma wai koda yaushe kina shantake ba kya motsa jiki ba,kina samun hutu,kina motsa jiki kuma ko wani dan aiki haka.
*KWANCIYAR HANKALI:
mata masu ciki anaso ana basu nishadi,kwanciyar hankali,kar asamata damuwa.
ALAMOMIN DA ZAKAGANE BUDURWA TAFISONKA ACIKIN SAMARINTA. 09073717289
ALAMOMIN DA ZAKAGANE BUDURWA TAFISONKA ACIKIN SAMARINTA.
*yan samari yau kuna tare da ni zan danyi muku taqaitaccen bayani akan wannan ALAMOMIN.kamar yadda kuka sani yan mata na tara samari kamar guda 4 ko 5 kowanne kuma ta ware masa lokutan shira.kuma kowa yasan bashi kadai yakazuwa ba INKASAMI KANKA A IRIN WANNAN HALIN TO GA KADAN DAGA YADDA ZAKA GANE TAFI SONKA AKAN SHAURAN
1*yiqoqari kabata zobanka,inda baka bataba tare dafadamata mahimmancinsa agunka danunamata bukatunka na tariqeshi amana.MATUQAR TANA SONKA SOSAI ZAKAGA TANA SAHI A MAFIYA LOKUTANTA MUSAMMAN MA SADDA ZAKA ZO GUNTA,zatana baka labri ai anyi anyi tabayar taqi bayarwa .koda yabata zatafada.
2*bata gajiya dakai:idan mafiya yawan lokutan da kakezuwa kaga bata gajiya dakai batafiya yima qorafi ba,kamar kanta naciyo,ko bacci takeji da shauransu wato irin qaryarnan ta yanmata in sunwa samri 2 alqawari suzo zance gunsu ,ko ansami clishing.
2*TABAka LOKUTA FIYE DA NA SHAURA:
yana daga alamar budurwa tafi sonka acikin samarinta taba ka lokuta dayawa fiye da na shauransu MUSALI IN TABAWA KOWA 1,KO 2 A SATI TO KAI 3 KO 4,KOMA DUK SADDA KACEMATA SAI YAUSHE TACEMA GOBE .
3*TANA SALLAMAR SAURAYI SABO DAKAI:
musali in tana shira da wani da kaje zakaga ta sallame shi ta dawo gareka bada bata lokaciba.
5*BATA ZUWA GUN WANI SAURAYIN SHIRA SAI DA IZININKA KO KA TILASTAMATA.
musali inkuna zance da ita WANI YAZO shira gunta zakaga bata son zuwa kuma ,kuma sai ka tilastama koma ta tambayeka izini ,kuma tacema DAN ALLAH KARKATAFI SALLAMAR SA ZATAYI,koda taje zakaga hankalinta a kanka .
6*ZAKAJI SUNANKA YAFITASHI A GUN QAWAYENTA:kawayenta sune nakusa da ita sunfi kowa sanin watafi so DANHAKA ZAKAJI SUNA DANGANTAKA DA ITA SOSAI FIYE DA SHAURAN SAMARIN.
7*ZAKAGA TANA BAKA KULAWA TA SOYAYYA FIYE DA SHAURAN :
kamar aikoma da saqonni musamman in kana turamata kaima yawaita kiranka,nuna tausayinta agareka, ,chatin dakai sosai.fadama kalaman soyayya
8*GIRMAMA LOKUTAN ZUWANKA:
musali intasan zakazo zatayima wanka,zakasameta da fara ah,da annashuwa.kula da kiranka a waya,fitowa da wuri da ka aika dan aike a mafiya lokuta
9*yawan fadama GASKIYA a al amuranta da wasu surrukanta.
YAN UWA KADAN DAGA ALAMOMIN KENAN.,
MEYAKESA MACE TAFI SONKA?
*kyawawan dabi unka
*ilminka
*addininki
*kyanka
*kudinka
*nasabarka
*iya satar zuciyarka
*halittarka wato qirarka koda kuwa mutum mummunane.
*tsarinka
*jarumtarka
*shahararka.
Yan uwa dukkan su alamomine dake sa mace taso namiji fiye da wani namijin.
YAN SAMARI SANIN HAQIQANI MACE SAI ALLAH
*yan samari yau kuna tare da ni zan danyi muku taqaitaccen bayani akan wannan ALAMOMIN.kamar yadda kuka sani yan mata na tara samari kamar guda 4 ko 5 kowanne kuma ta ware masa lokutan shira.kuma kowa yasan bashi kadai yakazuwa ba INKASAMI KANKA A IRIN WANNAN HALIN TO GA KADAN DAGA YADDA ZAKA GANE TAFI SONKA AKAN SHAURAN
1*yiqoqari kabata zobanka,inda baka bataba tare dafadamata mahimmancinsa agunka danunamata bukatunka na tariqeshi amana.MATUQAR TANA SONKA SOSAI ZAKAGA TANA SAHI A MAFIYA LOKUTANTA MUSAMMAN MA SADDA ZAKA ZO GUNTA,zatana baka labri ai anyi anyi tabayar taqi bayarwa .koda yabata zatafada.
2*bata gajiya dakai:idan mafiya yawan lokutan da kakezuwa kaga bata gajiya dakai batafiya yima qorafi ba,kamar kanta naciyo,ko bacci takeji da shauransu wato irin qaryarnan ta yanmata in sunwa samri 2 alqawari suzo zance gunsu ,ko ansami clishing.
2*TABAka LOKUTA FIYE DA NA SHAURA:
yana daga alamar budurwa tafi sonka acikin samarinta taba ka lokuta dayawa fiye da na shauransu MUSALI IN TABAWA KOWA 1,KO 2 A SATI TO KAI 3 KO 4,KOMA DUK SADDA KACEMATA SAI YAUSHE TACEMA GOBE .
3*TANA SALLAMAR SAURAYI SABO DAKAI:
musali in tana shira da wani da kaje zakaga ta sallame shi ta dawo gareka bada bata lokaciba.
5*BATA ZUWA GUN WANI SAURAYIN SHIRA SAI DA IZININKA KO KA TILASTAMATA.
musali inkuna zance da ita WANI YAZO shira gunta zakaga bata son zuwa kuma ,kuma sai ka tilastama koma ta tambayeka izini ,kuma tacema DAN ALLAH KARKATAFI SALLAMAR SA ZATAYI,koda taje zakaga hankalinta a kanka .
6*ZAKAJI SUNANKA YAFITASHI A GUN QAWAYENTA:kawayenta sune nakusa da ita sunfi kowa sanin watafi so DANHAKA ZAKAJI SUNA DANGANTAKA DA ITA SOSAI FIYE DA SHAURAN SAMARIN.
7*ZAKAGA TANA BAKA KULAWA TA SOYAYYA FIYE DA SHAURAN :
kamar aikoma da saqonni musamman in kana turamata kaima yawaita kiranka,nuna tausayinta agareka, ,chatin dakai sosai.fadama kalaman soyayya
8*GIRMAMA LOKUTAN ZUWANKA:
musali intasan zakazo zatayima wanka,zakasameta da fara ah,da annashuwa.kula da kiranka a waya,fitowa da wuri da ka aika dan aike a mafiya lokuta
9*yawan fadama GASKIYA a al amuranta da wasu surrukanta.
YAN UWA KADAN DAGA ALAMOMIN KENAN.,
MEYAKESA MACE TAFI SONKA?
*kyawawan dabi unka
*ilminka
*addininki
*kyanka
*kudinka
*nasabarka
*iya satar zuciyarka
*halittarka wato qirarka koda kuwa mutum mummunane.
*tsarinka
*jarumtarka
*shahararka.
Yan uwa dukkan su alamomine dake sa mace taso namiji fiye da wani namijin.
YAN SAMARI SANIN HAQIQANI MACE SAI ALLAH
Friday, 6 October 2017
HAQQOQIN MACE A KAN MIJINTA. 09073717289
HAQQOQIN MACE A KAN MIJINTA.
**barkan ku dawarhaka yan mata da samaru harma da dattijai kuna tare da love master.zan dan kawo muku haqqoqin mace akan mijin ta.
*1*CIYARWA DA SHAYARWA(abunci) ciyar wa itace haqqi nafarko da ake saukewa mace ,in namiji bai iya ciyar damatarsa shara tana raba aure.yazo dole miji yaciyar damaace irin abuncin da yake ci.gwargwadon samunsa .
+ Dole ne kabata taci taqoshi inkasamu ka qoshi.
ASHEKENAN ZALUNCINE NAMIJI
yabar mace da miyar kuka da dawo ko masara shikuma yaje tebarin me SHAYI A FASA MASA KWAI 3 ,INDOMI 2,GA MADARA RABIN GWANGWANI .KOYAJE OTEL ASAMASA ABUNCI 200 DA NAMA.
hakan zalunciNE kuma manzon ALLAH S.A.W YAHAANA.yana dak
ya yadda kabata miyan kuka kaima katsaya aci dakai ,in kuma indomince to kazo kuci tare da ita .ADDINI BAI YADDA IN BAZAKA IYA RIQE MACE BA KA AURETA ,MEMAKON KASAMI LADA SAIDAI MA YAKAIKA JAHANNAMA.
Shiyasa kuskurena MUTUM YATARAMATA DAYAWA ALHALIN BAI IYA CIYAR DASU HAKA ZAKAGA DOLE SUYI AIKIN WAHALA ,RABI SUCIYAR DAKANSU SHIKUMA YACIYAR DASU RABI ,IRINWANNAN AUREN BASHI DAWANI AMFANI.hakamaabunsha haqqine ga miji yakawowa mace kamar ruwan sha ruwan wanka da shauran kayan shayeshaye in yasha.
*2*TUFATARWA:shima haqqine na mace akan mijinta yanaimata suttura akai akai dai dai samunsa ,kada ya wulaqantata kada kuma yamatsawa kansa .KUSKURENE KAQIYIWA MATARKA DINKI KAIKUMA KAITA CANJAWA ITAKUMA KAQI YIMATA SAI SHEKARA SHEKARA ,kotaiwa kanta.ALHALIN KANA DA YADDA ZAKAYI.
*3*KAREMATA ADDININTA:wato ta hanyar bata ilmin addini kula da aqidunta tauhidi karemata aqida kada imaninta yai qasa,kula da ibadarta qarfafamata akan addini.
ashekenan ZALUNCINE DARASHI SANIN ADDINI KAHANA MATARKA ZUWA MAKARANTA KOYAN IBAda KAIKUMA KAQI KOYAMA .WALLAHI wannan babbar masiface kuma hudubar shedance DAYAWAN MASU HANA MATAN SU ZUWA ISLAMIYA ZAKAGA SUMA BASU DA ILMIN KUMA BASA KOYAWA MACE IBADA ,.irin sune ranar alqiyama sai anzo angama shisabi zasu aljanna IYALANSU SUCI KWALARSU A GABAN ALLAH SUCE YA ALLAH WANNAN YAHANANI ZUWA MAKARANTA KUMA BAI KOYANBA sai a kwashi zunubunta ajifgawa mijin yatafi wuta.
*4*KARE MATA MUTUNCINTA:
kamar,girmama iyayenta,bata tsaro kar wani abu yacutar da ita,sitturata agida ba rushashshe ba wanda za ana gano ta daga waje,kada azo acimutuncinta kana kallo da shauran su
*6*KIYAYE SURRUNTA:kada kaje kana yada sirrin matarka bayan da kakai sai ita ALLAH HAKAN HARAMUNE ashekenan kuskurene abun da matasa sukeyi tsakanin aboki da aboki sai kaji wannan yanabada labarin tarihin daren tarewarsa da matarsa ANNABI S.A.W YAHANA HAKAN.
*7*KULA DA BUQATARTA TA KWANCIYA:itama tana da buqatarka dan haka tana da haqqi kana biya mata buqatatta matuqar kana lafiya ,KUSKURENE DA ZALUNCI NAMIJI YAZAMA ME SONKAI YATAKURAWa MACE KOME TAKEYI TAKATSE TABIYA MASA BUQATA amma ita kuwa in ta nema yaqi badawani daliliba .KUMA NA SA MACE TARAGE SONKA ,TAKUMA RAINAKA .KUMA LAIFINE HAKAN
*8*KULA DA LAFIYARTA:ka saimata magani inbata da lafiya kakula da ita kamar wajen goyanciki DAUKAR NAUYI AYIMATA AIKI INBATA DA LAFIYA MATUQAR ALLAH YA HOREMAKA.amma malamai sunce in namiji yai iya bakin qoqarin sa amma bata sami sauqiba ya iya maida ita gidansu.yanadaga kula da lafiyar ta KARE MATA MAHALLINTA DAGA ABUBUWAN CUTARWA
*10*NEMAN SHAWARARTA:yanadakyau kana neman shawararta a al amuranka kamar nagida da shauransu.
*12*YIMATA KWALLIYA DA TSAFTA:
amatsayinka na namiji matarka tana da haqqina kanayin tsafta da kwalliya dan ita,ba kazama qazami ba baka wanka baka gyara baki baka wanke kaya ,haka zaka na tumurmusa mata kangado KUMA KACE ZAKA KUSANCE ,KAI MIJINTANE DOLE KODA KAI KUTURUNE TAJE KUSADAKAI TABIYA MABUQATA AMMA KACUTARDA ITA SAKAMAKON RASHIN TSAFTARKA ALLAH ZAI SAKAMATA.
*13*KULA DA BUQATUNTA:kamarsabulun wanki kudun mota zuwa ziyarar yan uwanta,saimata kayan kwalliya ,bata kudi dan kashe wata matsala tata tarayuwa DAIDAI QARFINKA.
*14*NISHADANTARDA ITA:
wasa da ita,bawai kana hada raiba,hira da ita,bata lokaci kana tare da ita,ba kafita kabarta itakadaiba batare da wani uzuriba .kamar kaje gunmeshayi kana surutu itakuma tana gida tana jiranka har barci yadauketa,kaikuma kanacan ana musun siyasa kona qwallo kona gulma dakai.
WADANNAN KADAN DAGA HAQQOKIN MACE AKAN MIJI.
yan uwa ALLAH YABAMU IKON SAUKE HAQQOQIN MATAN MU .
**barkan ku dawarhaka yan mata da samaru harma da dattijai kuna tare da love master.zan dan kawo muku haqqoqin mace akan mijin ta.
*1*CIYARWA DA SHAYARWA(abunci) ciyar wa itace haqqi nafarko da ake saukewa mace ,in namiji bai iya ciyar damatarsa shara tana raba aure.yazo dole miji yaciyar damaace irin abuncin da yake ci.gwargwadon samunsa .
+ Dole ne kabata taci taqoshi inkasamu ka qoshi.
ASHEKENAN ZALUNCINE NAMIJI
yabar mace da miyar kuka da dawo ko masara shikuma yaje tebarin me SHAYI A FASA MASA KWAI 3 ,INDOMI 2,GA MADARA RABIN GWANGWANI .KOYAJE OTEL ASAMASA ABUNCI 200 DA NAMA.
hakan zalunciNE kuma manzon ALLAH S.A.W YAHAANA.yana dak
ya yadda kabata miyan kuka kaima katsaya aci dakai ,in kuma indomince to kazo kuci tare da ita .ADDINI BAI YADDA IN BAZAKA IYA RIQE MACE BA KA AURETA ,MEMAKON KASAMI LADA SAIDAI MA YAKAIKA JAHANNAMA.
Shiyasa kuskurena MUTUM YATARAMATA DAYAWA ALHALIN BAI IYA CIYAR DASU HAKA ZAKAGA DOLE SUYI AIKIN WAHALA ,RABI SUCIYAR DAKANSU SHIKUMA YACIYAR DASU RABI ,IRINWANNAN AUREN BASHI DAWANI AMFANI.hakamaabunsha haqqine ga miji yakawowa mace kamar ruwan sha ruwan wanka da shauran kayan shayeshaye in yasha.
*2*TUFATARWA:shima haqqine na mace akan mijinta yanaimata suttura akai akai dai dai samunsa ,kada ya wulaqantata kada kuma yamatsawa kansa .KUSKURENE KAQIYIWA MATARKA DINKI KAIKUMA KAITA CANJAWA ITAKUMA KAQI YIMATA SAI SHEKARA SHEKARA ,kotaiwa kanta.ALHALIN KANA DA YADDA ZAKAYI.
*3*KAREMATA ADDININTA:wato ta hanyar bata ilmin addini kula da aqidunta tauhidi karemata aqida kada imaninta yai qasa,kula da ibadarta qarfafamata akan addini.
ashekenan ZALUNCINE DARASHI SANIN ADDINI KAHANA MATARKA ZUWA MAKARANTA KOYAN IBAda KAIKUMA KAQI KOYAMA .WALLAHI wannan babbar masiface kuma hudubar shedance DAYAWAN MASU HANA MATAN SU ZUWA ISLAMIYA ZAKAGA SUMA BASU DA ILMIN KUMA BASA KOYAWA MACE IBADA ,.irin sune ranar alqiyama sai anzo angama shisabi zasu aljanna IYALANSU SUCI KWALARSU A GABAN ALLAH SUCE YA ALLAH WANNAN YAHANANI ZUWA MAKARANTA KUMA BAI KOYANBA sai a kwashi zunubunta ajifgawa mijin yatafi wuta.
*4*KARE MATA MUTUNCINTA:
kamar,girmama iyayenta,bata tsaro kar wani abu yacutar da ita,sitturata agida ba rushashshe ba wanda za ana gano ta daga waje,kada azo acimutuncinta kana kallo da shauran su
*6*KIYAYE SURRUNTA:kada kaje kana yada sirrin matarka bayan da kakai sai ita ALLAH HAKAN HARAMUNE ashekenan kuskurene abun da matasa sukeyi tsakanin aboki da aboki sai kaji wannan yanabada labarin tarihin daren tarewarsa da matarsa ANNABI S.A.W YAHANA HAKAN.
*7*KULA DA BUQATARTA TA KWANCIYA:itama tana da buqatarka dan haka tana da haqqi kana biya mata buqatatta matuqar kana lafiya ,KUSKURENE DA ZALUNCI NAMIJI YAZAMA ME SONKAI YATAKURAWa MACE KOME TAKEYI TAKATSE TABIYA MASA BUQATA amma ita kuwa in ta nema yaqi badawani daliliba .KUMA NA SA MACE TARAGE SONKA ,TAKUMA RAINAKA .KUMA LAIFINE HAKAN
*8*KULA DA LAFIYARTA:ka saimata magani inbata da lafiya kakula da ita kamar wajen goyanciki DAUKAR NAUYI AYIMATA AIKI INBATA DA LAFIYA MATUQAR ALLAH YA HOREMAKA.amma malamai sunce in namiji yai iya bakin qoqarin sa amma bata sami sauqiba ya iya maida ita gidansu.yanadaga kula da lafiyar ta KARE MATA MAHALLINTA DAGA ABUBUWAN CUTARWA
*10*NEMAN SHAWARARTA:yanadakyau kana neman shawararta a al amuranka kamar nagida da shauransu.
*12*YIMATA KWALLIYA DA TSAFTA:
amatsayinka na namiji matarka tana da haqqina kanayin tsafta da kwalliya dan ita,ba kazama qazami ba baka wanka baka gyara baki baka wanke kaya ,haka zaka na tumurmusa mata kangado KUMA KACE ZAKA KUSANCE ,KAI MIJINTANE DOLE KODA KAI KUTURUNE TAJE KUSADAKAI TABIYA MABUQATA AMMA KACUTARDA ITA SAKAMAKON RASHIN TSAFTARKA ALLAH ZAI SAKAMATA.
*13*KULA DA BUQATUNTA:kamarsabulun wanki kudun mota zuwa ziyarar yan uwanta,saimata kayan kwalliya ,bata kudi dan kashe wata matsala tata tarayuwa DAIDAI QARFINKA.
*14*NISHADANTARDA ITA:
wasa da ita,bawai kana hada raiba,hira da ita,bata lokaci kana tare da ita,ba kafita kabarta itakadaiba batare da wani uzuriba .kamar kaje gunmeshayi kana surutu itakuma tana gida tana jiranka har barci yadauketa,kaikuma kanacan ana musun siyasa kona qwallo kona gulma dakai.
WADANNAN KADAN DAGA HAQQOKIN MACE AKAN MIJI.
yan uwa ALLAH YABAMU IKON SAUKE HAQQOQIN MATAN MU .
QALUBALEN KU IYAYE: 0907371728
QALUBALEN KU IYAYE:
yana daga haqqin YARKA A KANKA kazaba mata miji nagari,
AMMA ABUN MAMAKI A YAU ZAKAGA IYAYE SUN ZUBAWA YAYAN SU MATA IDO ,SU NE KE ZABAWA KANSU MIJI .sukuma iyayen batare da wani binciken kirkiba sun dau budurwa kawai sun bawa SAURAYI BATARE DA TANTANCE.
**MEYE AQIDAR SA BA,YA HALATTA ABASHI BAI HALATTABA OHO
**YANA DA MUGUN HALI KO BABU?
**MUTUMIN KIRKINE KO BANA KIRKINE BA.?
a a su iyaye kawai da zarar sunga me kudine shikenan sai kaga daga yarinyar har iyayenta SUN RIKICE IDON SU YARUFE ,HAKA ZASU DAU YARINYA SUBASHI.SAI DAGA BAYA ANSAMI MATSALA KAGA BUDURWA TA ZAMA ABAR TAUSAYI.
***ILLAR AURAR DA MACE BATARE DA ANYI BINCIKEN WAN DA ZAI AURETABA**
1* MATSALA A IMANINTA:
an samu dadama mace an aurar da ita ga wanda bai da aqida me kyau .ANSAMU ANAN KANO INDA NAKE wani saurayi yazo ya auri wata budurwa IYAYENTA basu yi kwakkwaran bincike ba suka bashi ita wlh kafin haihuwar fari ya maida ita Yar shi ah.
*2*ansami wadda ya aurI wata budurwa itama ba ai bincike sosai ba anan kano ASHE DAN SHI AH NE. yaboye aqidarsa sukuma iyayen ta basu yi binciken kirkiba a qarshe ZAI YI TAFIYA KAWAI YAKAWO MATA ABOKIN SA DAN SHI AH,DAN YA KWANA DA ITA (aron farji ) .ALLAH YASA ME TARBIYYA CE TAQI YADDA DASHI TAFADAWA IYAYENTA AKA RABA AUREN ,HAR KOTI ANA SHARI AH
*3*AN SAMU DAYAWA MUTUM AN AURA MASA MACE DAGA TA HAIHU ,YAGUDU YABARTA BA ASAN HAQIQANIN GIDANSU BA.
*AKWAI WATA BAIWAR ALLAH,a kano a wata unguwa yakasai tana karatu tagama n.c.e 1 miji yafito mata wani soja ne AMMA ABUN HAUSHI AURI SHIKA YAKEYI,wlh shekara 1 ya sauta DA CIKI kuma awulaqance ,bai barta tayi karatuntaba ba bai kuma riqeta amana ba..
* YAN UWA AKWAI MUSALAI DAYAWA NA IRIN WADANNAN MATSALOLIN*
SHAWARATA GAREKU IYAYE
*kudena gaggawar daukar budurwa ku bada ita ga wanda bakusan aqidarsa ba,halayen sa.UMAR NINE NA ANNABIN RAHAMA S.A.W
cewa idan wanda kuka yadda da addininisa(aqidarsa halayyasa a addini) yazo neman auren yarku to kubashi .inkuma kuka hanashi to zaku haifarda fasadi abayan qasa.
KUNGA KENAN MUTUM NAGARI AKEBAWA AURE.
*KADA KAQOSA DAN KAGA YAR KA BATA SAMI MIJI DA WURIBA .YIMATA ADDU AH ALLAH YABATA NAGARI,dan kome da lokacinsa ,kakwantar dahankalinka kacigaba da bata kulawa ,tarbiyya har asami nagari.
*DOLE iyaye kurage kwadayi kuna aurar da yayan ku ga mutanen kirki KODA TALAKAWA NE MATUQAR YANA DA HALAYE NAGARI, DA ZUCIYAR NEMAN HALAL DINSA
*SA IDO AKAN YADDA YARKA TAKE GUDANAR DA SOYAYYARTA DA SAURAYI DA ZARAR YAFARA ZUWA , KA BINCIKI YADDA DA AQIDARSA TAKE NAKIRKINE KO BANA KIRKINE BA SHIKENAN INKUWA BAI DA AQIDA ME KYAU SAI KA HANASHI TUNKAFIN YA SACE ZUCIYAR YARINYAR KA ,TAIMA TAWAYE.
kana iyayin bincike tahanyar dabara bata yadda zai tsarguba koda tabayan fage ne YIN BUNCIKE A AURE UMARNINE NA ANNABIN RAHAMA S.A.W
*YAWAITA ADDU AH ,DA BINTSARIN MANZON RAHAMA S.A.W
***YAR UWA KI RABU DA RUDIN DUNIYA KITSAYA KINUTSU KIZABI MIJI NAGARI WANDA ZAI ZAMEMIKI DIREBA A RAYUWARKI ,WANDA ZA KI BAWA ZUCIYARKI KYAUTA DOLE YAZAMA ME AQIDA TAGARI BAWAI KAWAI DA KINGA MOTA,KO KUDI BA.,KIRIKICE SAI KIGA KIN AURI WANDA ZAI TA GASAKI HAR KI MUTU AHAKA.
Sannan kituna saikinzama tagari Allah zaibaki miji nagari kema
ALLAH YAIMANA AFUWA.
yana daga haqqin YARKA A KANKA kazaba mata miji nagari,
AMMA ABUN MAMAKI A YAU ZAKAGA IYAYE SUN ZUBAWA YAYAN SU MATA IDO ,SU NE KE ZABAWA KANSU MIJI .sukuma iyayen batare da wani binciken kirkiba sun dau budurwa kawai sun bawa SAURAYI BATARE DA TANTANCE.
**MEYE AQIDAR SA BA,YA HALATTA ABASHI BAI HALATTABA OHO
**YANA DA MUGUN HALI KO BABU?
**MUTUMIN KIRKINE KO BANA KIRKINE BA.?
a a su iyaye kawai da zarar sunga me kudine shikenan sai kaga daga yarinyar har iyayenta SUN RIKICE IDON SU YARUFE ,HAKA ZASU DAU YARINYA SUBASHI.SAI DAGA BAYA ANSAMI MATSALA KAGA BUDURWA TA ZAMA ABAR TAUSAYI.
***ILLAR AURAR DA MACE BATARE DA ANYI BINCIKEN WAN DA ZAI AURETABA**
1* MATSALA A IMANINTA:
an samu dadama mace an aurar da ita ga wanda bai da aqida me kyau .ANSAMU ANAN KANO INDA NAKE wani saurayi yazo ya auri wata budurwa IYAYENTA basu yi kwakkwaran bincike ba suka bashi ita wlh kafin haihuwar fari ya maida ita Yar shi ah.
*2*ansami wadda ya aurI wata budurwa itama ba ai bincike sosai ba anan kano ASHE DAN SHI AH NE. yaboye aqidarsa sukuma iyayen ta basu yi binciken kirkiba a qarshe ZAI YI TAFIYA KAWAI YAKAWO MATA ABOKIN SA DAN SHI AH,DAN YA KWANA DA ITA (aron farji ) .ALLAH YASA ME TARBIYYA CE TAQI YADDA DASHI TAFADAWA IYAYENTA AKA RABA AUREN ,HAR KOTI ANA SHARI AH
*3*AN SAMU DAYAWA MUTUM AN AURA MASA MACE DAGA TA HAIHU ,YAGUDU YABARTA BA ASAN HAQIQANIN GIDANSU BA.
*AKWAI WATA BAIWAR ALLAH,a kano a wata unguwa yakasai tana karatu tagama n.c.e 1 miji yafito mata wani soja ne AMMA ABUN HAUSHI AURI SHIKA YAKEYI,wlh shekara 1 ya sauta DA CIKI kuma awulaqance ,bai barta tayi karatuntaba ba bai kuma riqeta amana ba..
* YAN UWA AKWAI MUSALAI DAYAWA NA IRIN WADANNAN MATSALOLIN*
SHAWARATA GAREKU IYAYE
*kudena gaggawar daukar budurwa ku bada ita ga wanda bakusan aqidarsa ba,halayen sa.UMAR NINE NA ANNABIN RAHAMA S.A.W
cewa idan wanda kuka yadda da addininisa(aqidarsa halayyasa a addini) yazo neman auren yarku to kubashi .inkuma kuka hanashi to zaku haifarda fasadi abayan qasa.
KUNGA KENAN MUTUM NAGARI AKEBAWA AURE.
*KADA KAQOSA DAN KAGA YAR KA BATA SAMI MIJI DA WURIBA .YIMATA ADDU AH ALLAH YABATA NAGARI,dan kome da lokacinsa ,kakwantar dahankalinka kacigaba da bata kulawa ,tarbiyya har asami nagari.
*DOLE iyaye kurage kwadayi kuna aurar da yayan ku ga mutanen kirki KODA TALAKAWA NE MATUQAR YANA DA HALAYE NAGARI, DA ZUCIYAR NEMAN HALAL DINSA
*SA IDO AKAN YADDA YARKA TAKE GUDANAR DA SOYAYYARTA DA SAURAYI DA ZARAR YAFARA ZUWA , KA BINCIKI YADDA DA AQIDARSA TAKE NAKIRKINE KO BANA KIRKINE BA SHIKENAN INKUWA BAI DA AQIDA ME KYAU SAI KA HANASHI TUNKAFIN YA SACE ZUCIYAR YARINYAR KA ,TAIMA TAWAYE.
kana iyayin bincike tahanyar dabara bata yadda zai tsarguba koda tabayan fage ne YIN BUNCIKE A AURE UMARNINE NA ANNABIN RAHAMA S.A.W
*YAWAITA ADDU AH ,DA BINTSARIN MANZON RAHAMA S.A.W
***YAR UWA KI RABU DA RUDIN DUNIYA KITSAYA KINUTSU KIZABI MIJI NAGARI WANDA ZAI ZAMEMIKI DIREBA A RAYUWARKI ,WANDA ZA KI BAWA ZUCIYARKI KYAUTA DOLE YAZAMA ME AQIDA TAGARI BAWAI KAWAI DA KINGA MOTA,KO KUDI BA.,KIRIKICE SAI KIGA KIN AURI WANDA ZAI TA GASAKI HAR KI MUTU AHAKA.
Sannan kituna saikinzama tagari Allah zaibaki miji nagari kema
ALLAH YAIMANA AFUWA.
dandanon soyayya 0907371728
Dandanon soyayyarki
tamkar zima farar saqa ga zaqi ga tsafta,
lallainayi dace da sarauniyar yan mata.ALBISHIR NaZO INBAKI,nabaki zuciyata dukka ,hutawarki lafiya masoyiyat,burinraina uwar yayana
tamkar zima farar saqa ga zaqi ga tsafta,
lallainayi dace da sarauniyar yan mata.ALBISHIR NaZO INBAKI,nabaki zuciyata dukka ,hutawarki lafiya masoyiyat,burinraina uwar yayana
SHIN KO KANA BARIN MATARKA TANA ZUWA AWUN CIKI?. 0907371728
SHIN KO KANA BARIN MATARKA TANA ZUWA AWUN CIKI?.
***yan uwa yana damatuqar muhimmanci kana kaimatarka awun ciki KO KANA KYALETA TAJE INMA BAZA KARAKATA BA.
zuwa awun mata MASU CIKI ABUNE ME MATUQAR MUHIMMANCI
KAMAR HAKA.
*SAUQAQAWA MATA WAHALHALUN haihuwa basu shawarwari ,kula da lafiyar kwanciya da,data uwa basu magungunan kariya daga cututtuka kamar na sauro,SANAR DASU IN AKWAI WATA MATSALA .,KIYAYE LISSAFIN WATAN DAZATA HAIHU,kwanciyarda,dashauran su
BA WANI ABU AKE YIBA AGUN AWUN ILLA;
*auna nauyin mace ,shin yayi baya ko yaqara, danauyin cikin
*auna fitsari.
*auna gudunjini
*kwanciyar jinjiri da shauran su.
ILLAR RASHIN ZUWA AWU.
hakika yana da matuqar illah ,sannan kuma ba tawakali bane bakuma burgewane a musulunci ba kace baza kabar matarka taje ba.WALLAHI MATA DAYAWA SUNA SHANWAHALA,WASUSUNA NAKASTA,sakama kon qin zuwa awu dasuke .
**wlh nasan matar da mijinta baya bari taje asibiti awu tazo haihuwa taita shan wahala dan ya juye SAIDATAFAR NUMFASHI SAMA SAMA AKA KAITA ASIBITI KAFIN me ta mutu. amma shikuwa koyaya yaji ciwon kai zaitafi chemist abashi magani.
* Saunawa ake zuwa awu har ahaihu *
I.Sau daya duk bayan sati hudu har ciki ya kai wata bakwai
2.Sau daya duk bayan sati biyu har zuwa wata takwas da rabi
3.Duk sati bayan wata takwas da rabi har zuwa haihuwa
Amma ga masu matsala, ko masu bukatar kulawa ta mussamman kamar mata masu ciwan sukari, hawan jini, cikin tagwaye, da dai sauran su, sukan je awo kamar haka:
*.Duk bayan sati biyu har zuwa wata bakwai
*.Duk sati bayan wata bakwai har zuwa haihihuwa.
YADDA ZA AGANE MACE ME JUNA BIYU KO AKWAI MATSA ATARE DAITA KO DANTA.
mai ciki na ciwon kai mai tsanani, jiri ko hajijiya, gani dishi-dishi, ballewar jini, da daina jin motsin yaro,da shauran su.Ana gano sune dakuma bada magani da bayanai ne kawai IN MACE NAZUWA AWUN CIKI.
NASIHATA GAREKU LIKITOCI DAKUJI TSORON ALLAH SWT KURAGE WULAQANTA MATA A WAJEN AWU KO HAIHUWA .daya zakaji mata musamman ma a qauyuka suna bazasu koma ba saboda yadda ake wulaqantasu,a asubutocin gwamnati.
NASIHATA GAME GIDA DAKA DAURE KANA RAKA MATARKA AWU KO KANA BARINTA TAJE.BAWANI ABU NA AIBU.
NASIHA TA GAREKI MECIKI ,KIBI UMAR NIN LIKITA ,KISHA MAGANI BAKI ZUBA A MASAI BA KO KI BOYE A QARQASHIN GADO HAKAN HAINTAR MEGIDANE.
ALLAH YABADA LFY.
***yan uwa yana damatuqar muhimmanci kana kaimatarka awun ciki KO KANA KYALETA TAJE INMA BAZA KARAKATA BA.
zuwa awun mata MASU CIKI ABUNE ME MATUQAR MUHIMMANCI
KAMAR HAKA.
*SAUQAQAWA MATA WAHALHALUN haihuwa basu shawarwari ,kula da lafiyar kwanciya da,data uwa basu magungunan kariya daga cututtuka kamar na sauro,SANAR DASU IN AKWAI WATA MATSALA .,KIYAYE LISSAFIN WATAN DAZATA HAIHU,kwanciyarda,dashauran su
BA WANI ABU AKE YIBA AGUN AWUN ILLA;
*auna nauyin mace ,shin yayi baya ko yaqara, danauyin cikin
*auna fitsari.
*auna gudunjini
*kwanciyar jinjiri da shauran su.
ILLAR RASHIN ZUWA AWU.
hakika yana da matuqar illah ,sannan kuma ba tawakali bane bakuma burgewane a musulunci ba kace baza kabar matarka taje ba.WALLAHI MATA DAYAWA SUNA SHANWAHALA,WASUSUNA NAKASTA,sakama kon qin zuwa awu dasuke .
**wlh nasan matar da mijinta baya bari taje asibiti awu tazo haihuwa taita shan wahala dan ya juye SAIDATAFAR NUMFASHI SAMA SAMA AKA KAITA ASIBITI KAFIN me ta mutu. amma shikuwa koyaya yaji ciwon kai zaitafi chemist abashi magani.
* Saunawa ake zuwa awu har ahaihu *
I.Sau daya duk bayan sati hudu har ciki ya kai wata bakwai
2.Sau daya duk bayan sati biyu har zuwa wata takwas da rabi
3.Duk sati bayan wata takwas da rabi har zuwa haihuwa
Amma ga masu matsala, ko masu bukatar kulawa ta mussamman kamar mata masu ciwan sukari, hawan jini, cikin tagwaye, da dai sauran su, sukan je awo kamar haka:
*.Duk bayan sati biyu har zuwa wata bakwai
*.Duk sati bayan wata bakwai har zuwa haihihuwa.
YADDA ZA AGANE MACE ME JUNA BIYU KO AKWAI MATSA ATARE DAITA KO DANTA.
mai ciki na ciwon kai mai tsanani, jiri ko hajijiya, gani dishi-dishi, ballewar jini, da daina jin motsin yaro,da shauran su.Ana gano sune dakuma bada magani da bayanai ne kawai IN MACE NAZUWA AWUN CIKI.
NASIHATA GAREKU LIKITOCI DAKUJI TSORON ALLAH SWT KURAGE WULAQANTA MATA A WAJEN AWU KO HAIHUWA .daya zakaji mata musamman ma a qauyuka suna bazasu koma ba saboda yadda ake wulaqantasu,a asubutocin gwamnati.
NASIHATA GAME GIDA DAKA DAURE KANA RAKA MATARKA AWU KO KANA BARINTA TAJE.BAWANI ABU NA AIBU.
NASIHA TA GAREKI MECIKI ,KIBI UMAR NIN LIKITA ,KISHA MAGANI BAKI ZUBA A MASAI BA KO KI BOYE A QARQASHIN GADO HAKAN HAINTAR MEGIDANE.
ALLAH YABADA LFY.
AMFANIN CIN KARAS GUDA 10 09073717289
AMFANIN CIN KARAS GUDA 10(carrot).
1. Qara karfin gani da kariyar ido:
cin karas yana qarawa ido qarfin gani dakuma bashi kariya daga matsalar ido sosai kamar su cular degeneration.
2*cin karasa yana taimakawa wajen hana kamuwa da cutar kansa ta ,hanji,da nono karas na dauke da sana daran falcarinol da falcarindiol sukuma suna taimakawa wajen hana faruwar kansar hanji da ta mama,a qalla kaso 1/3.
3.*yana qara lafiyar fata:
kamar sa fata tai kyau,hanata tauyewa ,ko tamoji,da yaushi,da shauran su Karasa yana da wada taccen vitamin A dakuma pigment din fata
4*7.yana taimakawa wajen cire ciwon zuciya saboda karas yana dauke da carotenoids shikuma na kaskantar da ciwon zuciya
5* karas yana dauke da alpha-carotene and lutein.sukuma suna taimakwa wajen daidaita sanadarin cholesterol keda alaqa da mace me shayarwa.
6* hana kamu da cututtuka wato karasa a yana cikin list din herbalistis .
*7 qarawa fata lafiya ta waje
8. *Yana sa jiki yai kyau.dan yana da
Vitamin A shikuma yana taimakawa hanta ta wanko dattin ciki zuwa waje . Sannan sanadaran fibers dake cikin karas na taimakawa wajen wanke uwar hanji da turo bayan gida
9. Yana bawa haqora da dadashi kariya da hana dadashi rubewa
10.yana bada kariya daga,ciwon shanye war jiki,
jami ar habad wato Harvard University, sunce MUTANEN DA SUKE CIN KARAS SAU 6 a sati ba su da hatsarin kamuwa da cutar shanyewar jiki akan wadan da suke ci sau 1 a sati.
cin yayan itatuwa nada amfani sosai ALLAH SWT YASANYA ALBARKA ACIKIN SU.ana so kuna ci akai akai ,yau kaci wancan jibi wancan koyaya bawai sai baka da lfy kasayo kaci ba.
Kuma koyaya kasiya kaci ka saiwa IYALAN KA KAIMA musamman ma mu a guraren mu basu da tsada.
ALLAH MUN GODE BISA WANNAN NI IMA DA KAIMANA.
ALLAH YAQARA MANA LFY
SA DAUKARWA GA MASOYIYATA
1. Qara karfin gani da kariyar ido:
cin karas yana qarawa ido qarfin gani dakuma bashi kariya daga matsalar ido sosai kamar su cular degeneration.
2*cin karasa yana taimakawa wajen hana kamuwa da cutar kansa ta ,hanji,da nono karas na dauke da sana daran falcarinol da falcarindiol sukuma suna taimakawa wajen hana faruwar kansar hanji da ta mama,a qalla kaso 1/3.
3.*yana qara lafiyar fata:
kamar sa fata tai kyau,hanata tauyewa ,ko tamoji,da yaushi,da shauran su Karasa yana da wada taccen vitamin A dakuma pigment din fata
4*7.yana taimakawa wajen cire ciwon zuciya saboda karas yana dauke da carotenoids shikuma na kaskantar da ciwon zuciya
5* karas yana dauke da alpha-carotene and lutein.sukuma suna taimakwa wajen daidaita sanadarin cholesterol keda alaqa da mace me shayarwa.
6* hana kamu da cututtuka wato karasa a yana cikin list din herbalistis .
*7 qarawa fata lafiya ta waje
8. *Yana sa jiki yai kyau.dan yana da
Vitamin A shikuma yana taimakawa hanta ta wanko dattin ciki zuwa waje . Sannan sanadaran fibers dake cikin karas na taimakawa wajen wanke uwar hanji da turo bayan gida
9. Yana bawa haqora da dadashi kariya da hana dadashi rubewa
10.yana bada kariya daga,ciwon shanye war jiki,
jami ar habad wato Harvard University, sunce MUTANEN DA SUKE CIN KARAS SAU 6 a sati ba su da hatsarin kamuwa da cutar shanyewar jiki akan wadan da suke ci sau 1 a sati.
cin yayan itatuwa nada amfani sosai ALLAH SWT YASANYA ALBARKA ACIKIN SU.ana so kuna ci akai akai ,yau kaci wancan jibi wancan koyaya bawai sai baka da lfy kasayo kaci ba.
Kuma koyaya kasiya kaci ka saiwa IYALAN KA KAIMA musamman ma mu a guraren mu basu da tsada.
ALLAH MUN GODE BISA WANNAN NI IMA DA KAIMANA.
ALLAH YAQARA MANA LFY
SA DAUKARWA GA MASOYIYATA
MUGUJI WUTAR LAHIRA 09073717289
MUGUJI WUTAR LAHIRA
yan uwa zan kawo mana kadan daga siffar azabar wutar lahira dan muqara nisantar ta dakuma kusantar ALLAH SWT DA ayyuka nagari ,da tuba daga zunubanmu.
1*wutar lahira na da matuqar qarfi fiye da mala ika, DUKKARFIN SA ,KUMA KOWANNA MALA IKA DAYA NA IYA KIFAR DA DUNIYA KAMAR YADDA ZAKA SA KWANA AHANUN KA KAKIFA SHI AQASA,
amma wutar lahira za azo da ita ran qiya ,tana da sasari ko linzami na sarqoqi andaddaure ta adadin sarqoqin GUDA 70,000 kowanna linzami daya akwai mala ika guda dubu 70,000 suna janta izuwa filin tashin al qiya ma ,
KUNGA KENAN ADADIN MALA IKUN DA SUKE JAN WUTA SUN KAI BILLIYAN 4 DA MILLIYAN DARI TARA .
2*zafi da tsanani na wutar lahira yanunka na wutar duniya sa 70,kowacce irin wutace anan duniya
3*ana san ya siradi siriri me kaifi qasansa wutace ,hakan za ace da mutane su bi ta kai ,anan wasu zasu fada.
*4 girman haqorin dan wuta yakai girman dutsen uhudu,
*5 girman dan wuta yakai tsakanin maka da madina .
*6 kaurin fatar dan wuta takai kaurin zira'i 70 kamu 70 kenan
*7 fadi tsakanin kafadar dan wuta ta dama zuwa ta hagu yakai nisan tafiyar wata uku a raqumi
*8 abuncin yan wuta ,haka yake kamar dutse ko qaya in suna taunawa yana sukansu in su hadiye shi sai ya tankare musu maqogwaro shi bai tafi ciki ba,baikuma dawo ba haka zasuyi ta kakarin azaba,in sunyi complain sai asake basu garwashin wutar suci .
*8* abun shan yan wuta ,haka yake me wari da doyi ,ga azaba bai maganin qishirwa,da sun kusantoshi kusa da fuskar su,sai fuskar ta kwayale ta zama ba nama,sai azaba,
*9*da wuta ta qone musu fata sai Allah swt yasake yimusu sabuwa me jin zafi,haka za ai ta canja musu fata kullun ta yau tafi tajiya,haka ake taimusu.
10*in wuta tagano dan wuta zata kama tsalle ,da toroqo ,kamar yadda ruwan teku ke tsalle,mala iku na janta
11*dan wuta na ninqaya acikin wuta yana juyawa kamar yadda tafasassan ruwa ke juyawa
13*ba a fada musu magana me dadi in sunyi ihu sunce waiyo Allah kaicon mun mun halaka sai mala iku,suce kaicon ku ba sau daya ba
14*duk cikin mutum dubu mutum dayane dan Aljanna ,kaso 999 duk wuta zasu ,wasu su dauwama wasu ayimusu azaba da ita,sannan sufito
15*dan wuta anayimasa fiye da yadda ake dau daure goro sannan ajefe shi a wuta.
SUWAYE YAN WUTA?
*KAFURAI:sune wadan basuyi imani da Allah ba da saqon da annabin rahama s.a.w yazo da shi.
*MUSHIRIKAI:sune wadan da suka hada Allah swt da wanin sa a bauta koda musulmaine.
*JABBARIYUN:sune masu zalunci abayan qasa dan suna da mulki,ko dukiya,ko qarfi ko ilmi,suna ta addanci .
*MUTAKABBIRUN:masu girmankai
basa son gaskiya ,basa karbar wa azi,ko nasaiha dan girman kai ,suna da mulki ko kudi ,ko ilmi ko jiji da kai
*MASU SABO DABA SU TUBABA:suma za ayimusu azaba gwargwadon sabon su,ba zasu dauwamaba,wasu kuma za a cecesu.
SUWAYE BA ZASU SHIGA WUTABA SAI ALJANNAH?
*sune wadanda sukai imani da gaske basuyi zalunciba wato shirka
*sune masu kushu'i a sallarsu,basa zina ,suna bada zakka ,suna tsaida sallah ,suna umarni da aiki me kyau da hani da mummuna,
*wadan da suke tsananin biyayya ga manzon Allah s.a.w ,.
ABUBUWA MAFI KAI WANNAN ALUMMAR WUTA
1*SHIRKA:acikintauhidi rububiyya da asmaul lah ,wassuffatihi
2*Bidi'ah :a addini
YA AKE SAMUN ALJANNAH
1*bin Allah da manzon sa iya iyawarka
2*yin aikin da duk akace na kai mutum aljanna
*3 ne man dacewa da ita,a gun Allah swt
ALLAH YASHIRYEMU YASAMU CIKIN CETON MAN ZON ALLAH S.A.W
09073717289
yan uwa zan kawo mana kadan daga siffar azabar wutar lahira dan muqara nisantar ta dakuma kusantar ALLAH SWT DA ayyuka nagari ,da tuba daga zunubanmu.
1*wutar lahira na da matuqar qarfi fiye da mala ika, DUKKARFIN SA ,KUMA KOWANNA MALA IKA DAYA NA IYA KIFAR DA DUNIYA KAMAR YADDA ZAKA SA KWANA AHANUN KA KAKIFA SHI AQASA,
amma wutar lahira za azo da ita ran qiya ,tana da sasari ko linzami na sarqoqi andaddaure ta adadin sarqoqin GUDA 70,000 kowanna linzami daya akwai mala ika guda dubu 70,000 suna janta izuwa filin tashin al qiya ma ,
KUNGA KENAN ADADIN MALA IKUN DA SUKE JAN WUTA SUN KAI BILLIYAN 4 DA MILLIYAN DARI TARA .
2*zafi da tsanani na wutar lahira yanunka na wutar duniya sa 70,kowacce irin wutace anan duniya
3*ana san ya siradi siriri me kaifi qasansa wutace ,hakan za ace da mutane su bi ta kai ,anan wasu zasu fada.
*4 girman haqorin dan wuta yakai girman dutsen uhudu,
*5 girman dan wuta yakai tsakanin maka da madina .
*6 kaurin fatar dan wuta takai kaurin zira'i 70 kamu 70 kenan
*7 fadi tsakanin kafadar dan wuta ta dama zuwa ta hagu yakai nisan tafiyar wata uku a raqumi
*8 abuncin yan wuta ,haka yake kamar dutse ko qaya in suna taunawa yana sukansu in su hadiye shi sai ya tankare musu maqogwaro shi bai tafi ciki ba,baikuma dawo ba haka zasuyi ta kakarin azaba,in sunyi complain sai asake basu garwashin wutar suci .
*8* abun shan yan wuta ,haka yake me wari da doyi ,ga azaba bai maganin qishirwa,da sun kusantoshi kusa da fuskar su,sai fuskar ta kwayale ta zama ba nama,sai azaba,
*9*da wuta ta qone musu fata sai Allah swt yasake yimusu sabuwa me jin zafi,haka za ai ta canja musu fata kullun ta yau tafi tajiya,haka ake taimusu.
10*in wuta tagano dan wuta zata kama tsalle ,da toroqo ,kamar yadda ruwan teku ke tsalle,mala iku na janta
11*dan wuta na ninqaya acikin wuta yana juyawa kamar yadda tafasassan ruwa ke juyawa
13*ba a fada musu magana me dadi in sunyi ihu sunce waiyo Allah kaicon mun mun halaka sai mala iku,suce kaicon ku ba sau daya ba
14*duk cikin mutum dubu mutum dayane dan Aljanna ,kaso 999 duk wuta zasu ,wasu su dauwama wasu ayimusu azaba da ita,sannan sufito
15*dan wuta anayimasa fiye da yadda ake dau daure goro sannan ajefe shi a wuta.
SUWAYE YAN WUTA?
*KAFURAI:sune wadan basuyi imani da Allah ba da saqon da annabin rahama s.a.w yazo da shi.
*MUSHIRIKAI:sune wadan da suka hada Allah swt da wanin sa a bauta koda musulmaine.
*JABBARIYUN:sune masu zalunci abayan qasa dan suna da mulki,ko dukiya,ko qarfi ko ilmi,suna ta addanci .
*MUTAKABBIRUN:masu girmankai
basa son gaskiya ,basa karbar wa azi,ko nasaiha dan girman kai ,suna da mulki ko kudi ,ko ilmi ko jiji da kai
*MASU SABO DABA SU TUBABA:suma za ayimusu azaba gwargwadon sabon su,ba zasu dauwamaba,wasu kuma za a cecesu.
SUWAYE BA ZASU SHIGA WUTABA SAI ALJANNAH?
*sune wadanda sukai imani da gaske basuyi zalunciba wato shirka
*sune masu kushu'i a sallarsu,basa zina ,suna bada zakka ,suna tsaida sallah ,suna umarni da aiki me kyau da hani da mummuna,
*wadan da suke tsananin biyayya ga manzon Allah s.a.w ,.
ABUBUWA MAFI KAI WANNAN ALUMMAR WUTA
1*SHIRKA:acikintauhidi rububiyya da asmaul lah ,wassuffatihi
2*Bidi'ah :a addini
YA AKE SAMUN ALJANNAH
1*bin Allah da manzon sa iya iyawarka
2*yin aikin da duk akace na kai mutum aljanna
*3 ne man dacewa da ita,a gun Allah swt
ALLAH YASHIRYEMU YASAMU CIKIN CETON MAN ZON ALLAH S.A.W
09073717289
IDA KINA SO KI SAYI ZUVIYAR MIJINKI YA KASAN CE: BABU WATA 'YA MACE DA ZATA SHA GABANKI SAI KI: 09073717289
IDA KINA SO KI SAYI ZUCIYAR MIJINKI YA KASAN CE:
BABU WATA 'YA MACE DA ZATA SHA GABANKI SAI KI:
KARYAR DA ZUCIYARKI KUMA KIDAUKA' ABIBDA KIKAYI IBADANE:
(1)KI KAR FAFA SOYAYYA GA MIJINKI
(2)KI SO MAHAIFANSA KAMAR NAKI
(3)KI RIQE 'YA'YAN DA BA KE KIKA HAIFABA KAMAR NAKI
(4)YIN BIYAYYA GA DUKKAN ABINDA YAYI MIKI
(5)YI MASA RAKIYA IDA ZAI FITA TARE DA MASA ADDU'A
(6)KI FATANTA MASA RAI IDAN YAYI FUSHI
(8)KI RIGA MASA MAGANA DA LAFUZZA MASU DADI
(9)KI KASANCE MAI HAQURI DA GODIYA AKA ABU IDAN YABAKI
(10)YIN SHIRU IDAN YANA MAGANA
KADAN DAGA HALAYEN MATAN KIR-KI, ALLAH YABADA IKON YI DASHI. AMEEN
BABU WATA 'YA MACE DA ZATA SHA GABANKI SAI KI:
KARYAR DA ZUCIYARKI KUMA KIDAUKA' ABIBDA KIKAYI IBADANE:
(1)KI KAR FAFA SOYAYYA GA MIJINKI
(2)KI SO MAHAIFANSA KAMAR NAKI
(3)KI RIQE 'YA'YAN DA BA KE KIKA HAIFABA KAMAR NAKI
(4)YIN BIYAYYA GA DUKKAN ABINDA YAYI MIKI
(5)YI MASA RAKIYA IDA ZAI FITA TARE DA MASA ADDU'A
(6)KI FATANTA MASA RAI IDAN YAYI FUSHI
(8)KI RIGA MASA MAGANA DA LAFUZZA MASU DADI
(9)KI KASANCE MAI HAQURI DA GODIYA AKA ABU IDAN YABAKI
(10)YIN SHIRU IDAN YANA MAGANA
KADAN DAGA HALAYEN MATAN KIR-KI, ALLAH YABADA IKON YI DASHI. AMEEN
DUK MACEN DA TAYI RIQO DA WANNAN TA GAMA SACE ZUCIYAR MIJINTA MATA A KULA GYRA 09073717289
DUK MACEN DA TAYI RIQO DA WANNAN TA GAMA SACE ZUCIYAR MIJINTA MATA A KULA GYR
(1)KI DAUKA BABU WANDA YAFI MIJINKI
(2)KADA KI HANASA KANKI IDAN YA BUQACI HAKA KO DA KINA SALLAR NAFILA NE KI SALLAME.
(3)KISAN LADDUBAN SHIFIDA TARE DA AIKATASU
(4)KI RIQA TUNANINSA
(5)KI KASANCE MAI TSAFTA,KI LIZIMCI YIN WANKA A KALLAH SAU BIYU KO UKU KINA MAI DIBAR DRESSING TARE DA IYA ADO DA KWALLIYA TA HADADDUN MATA KI BAZA QAMSHI KO TA INA
(6)DUK ABINDA YAKAWO KIYI MURNA DASHI KI BAR HAGEN RAYUWAR WATA
(7)KADA KI RAGE KUDIN CEFANE
(8)KADA KI SAKE KI ZARGESHI
(9)IDA YASHIGA HALIN RASHI KI TAIMAKA MASA IDAN KINA DASHI
(10)KI LIZIMCI SA MASA RUWAN DUMI NA WANKA LOKACIN SANYI KUMA DA BARIN RUWA A BUTA.
MATA YAKAMATA MUDAUKI WANNAN DA'BI'AN ALLAH YASA MU IYA AMEEN.
09073717289
Thursday, 5 October 2017
BAMBANCI TSAKANIN YAN MATAN DA,DA NA YANZU. 09073717289
BAMBANCI TSAKANIN YAN MATAN DA,DA NA YANZU.
akwai banbanci sosai a tsakanin masoyan da dana yanzu .musali
*1, YAN MATAN DA BASA DAMUWA DA KYAN SAURAYI KO KUDIN SA.ILLA KAWAI DABI'UN SAURAYI SUKE DUBAWA DA QWAZON SA ABAIYANE musali shi din nagari ne ba malalaci ba SABANIN A YAU YAN MATA MAFIYA AKASARINSU DUNIYA DA KYALKYALINTA SUKE SO KAWAI bawai nagarta ba.
*2 YAN MATA DA SUNA BINCIKE DAKUMA LA AKARI AKAN SANA'ARKA: shin halalce ko haramce kana da sana'a komai qanqantarta yadda zaka iya riqeta SABANIN YAN MATAN YANZU MAFIYA AKASARIN SU BASA DAMUWA DA WATA SANA ARKA HALALCE KO HARAM A A SUDAI KABA SU KUDI KAWAI KOMA NAMAYE.
*3 YAN MATAN DA SUNA DA ALQAWARI A SOYAYYA :KOME TALAUCINKA MATUQAR SUN AMUNTA DAKAI TO FA BAWANDA YA'ISA YAZO YARABAKA DAITA DAN YANA DA KUDI KO WANI ABU. sabanin yan matan yau ko kunyi shekara goma da budurwa dawani Alhaji ko dan Alhaji sai kaga yaqwace ma ita.
34 yan matan yanzu sun kwarance wajen iya yaudarar matasa da kwalliya,karairaya da kisisina dan kawai su qara matsayi da kuma tarkon su wanki saurayi .sabanin yanmatan DA SU SUNAYIN KWALLIYA NE DAN SUQARA SAMUN DANQON SOYAYYA TAHANYAR FARANTAWA MASOYIN SU RAI .
*5 YAN MATAN YANZU SUNA DA IZZA DA JINKAI A SOYAYYA BASA YADDA DA ZABIN IYAYEN SU KO SAMARINSU A AL'AMURAN SU NA GUDANAR DA SOYAYYARSU SUNFI YADDA DA SUTSARA SOYAYYAR SU SON RANSU, sabanin yan matan da SUNA AMFANI DA ZABIN IYAYENSU DANA SAMARINSU A SOYAYYA KUMA BASU DA IZZA DA JINKAI sai dai suna da kamunkai sosai.
*6 yan matan da suna yin aure dan suje suyi bautar ubangiji tahanyar hidima ga mijinsu .SABANIN YAN MATAN YANZU SUBURINSU KAWAI SHINE SUGA SUN AURI ME MAKEKEN GIDA SUJE SU HUTA KAWAI BAWAI SUYI BAUTAR UBANGIJI BA tahanyar hidima ga miji a a saidai ma mijin yaimata.
7* yan matan da burinsu dasunyi aure suhaihu wato susami yaya.sabanin yan matan yanzu su insunyi aurenma har intabal suke yi wai kar su haihu dawuri sai sunyi amarci sosai adan wannan zaman amarcin ananne mace ke morar miji wata kaga tasai gidaje ko mota ko wasu kadarorin.
*8 yan mata da suna da alqawari KANA IYA BASU ZUCIYARKA DARI BISA DARI AMANA KUMA SURIQEMA SOYAYYA sabanin yan matan yanzi amuncemu dabasu zuciya dari bisa dari tamkar amuncewane da bakin kura ko tsinin wuqa
ALLAH YAGYARA MANA HALAYENMU GABA DAYAN MU
Anan zan hutu SAHUARA BANBANCI TSAKANIN SAMARIN DA DA NA YANZU .inkunji dadin wannan sai nacigaba.
akwai banbanci sosai a tsakanin masoyan da dana yanzu .musali
*1, YAN MATAN DA BASA DAMUWA DA KYAN SAURAYI KO KUDIN SA.ILLA KAWAI DABI'UN SAURAYI SUKE DUBAWA DA QWAZON SA ABAIYANE musali shi din nagari ne ba malalaci ba SABANIN A YAU YAN MATA MAFIYA AKASARINSU DUNIYA DA KYALKYALINTA SUKE SO KAWAI bawai nagarta ba.
*2 YAN MATA DA SUNA BINCIKE DAKUMA LA AKARI AKAN SANA'ARKA: shin halalce ko haramce kana da sana'a komai qanqantarta yadda zaka iya riqeta SABANIN YAN MATAN YANZU MAFIYA AKASARIN SU BASA DAMUWA DA WATA SANA ARKA HALALCE KO HARAM A A SUDAI KABA SU KUDI KAWAI KOMA NAMAYE.
*3 YAN MATAN DA SUNA DA ALQAWARI A SOYAYYA :KOME TALAUCINKA MATUQAR SUN AMUNTA DAKAI TO FA BAWANDA YA'ISA YAZO YARABAKA DAITA DAN YANA DA KUDI KO WANI ABU. sabanin yan matan yau ko kunyi shekara goma da budurwa dawani Alhaji ko dan Alhaji sai kaga yaqwace ma ita.
34 yan matan yanzu sun kwarance wajen iya yaudarar matasa da kwalliya,karairaya da kisisina dan kawai su qara matsayi da kuma tarkon su wanki saurayi .sabanin yanmatan DA SU SUNAYIN KWALLIYA NE DAN SUQARA SAMUN DANQON SOYAYYA TAHANYAR FARANTAWA MASOYIN SU RAI .
*5 YAN MATAN YANZU SUNA DA IZZA DA JINKAI A SOYAYYA BASA YADDA DA ZABIN IYAYEN SU KO SAMARINSU A AL'AMURAN SU NA GUDANAR DA SOYAYYARSU SUNFI YADDA DA SUTSARA SOYAYYAR SU SON RANSU, sabanin yan matan da SUNA AMFANI DA ZABIN IYAYENSU DANA SAMARINSU A SOYAYYA KUMA BASU DA IZZA DA JINKAI sai dai suna da kamunkai sosai.
*6 yan matan da suna yin aure dan suje suyi bautar ubangiji tahanyar hidima ga mijinsu .SABANIN YAN MATAN YANZU SUBURINSU KAWAI SHINE SUGA SUN AURI ME MAKEKEN GIDA SUJE SU HUTA KAWAI BAWAI SUYI BAUTAR UBANGIJI BA tahanyar hidima ga miji a a saidai ma mijin yaimata.
7* yan matan da burinsu dasunyi aure suhaihu wato susami yaya.sabanin yan matan yanzu su insunyi aurenma har intabal suke yi wai kar su haihu dawuri sai sunyi amarci sosai adan wannan zaman amarcin ananne mace ke morar miji wata kaga tasai gidaje ko mota ko wasu kadarorin.
*8 yan mata da suna da alqawari KANA IYA BASU ZUCIYARKA DARI BISA DARI AMANA KUMA SURIQEMA SOYAYYA sabanin yan matan yanzi amuncemu dabasu zuciya dari bisa dari tamkar amuncewane da bakin kura ko tsinin wuqa
ALLAH YAGYARA MANA HALAYENMU GABA DAYAN MU
Anan zan hutu SAHUARA BANBANCI TSAKANIN SAMARIN DA DA NA YANZU .inkunji dadin wannan sai nacigaba.
Subscribe to:
Posts (Atom)
https://shaykhulislaam.files.wordpress.com/2010/12/criterion.pdf
https://shaykhulislaam.files.wordpress.com/2010/12/criterion.pdf
-
ALAMOMIN DA ZAKAGANE BUDURWA TAFISONKA ACIKIN SAMARINTA. *yan samari yau kuna tare da ni zan danyi muku taqaitaccen bayani akan wannan ALA...
-
WASU DAGA SIFFOFIN SO NA GASKIYA. akwai alamomin so nagaskiya dayawa dan haka ataqaice zan kawo su. Shi so nagaskiya yasamo asali ne d...